• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Gwamnan Jigawa ya naɗa sabon Sarkin Dutse

February 5, 2023
in Sashen Hausa
0
Gwamnan Jigawa ya naɗa sabon Sarkin Dutse
0
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamna Muhammad Badaru Abubakar na jihar Jigawa ya amince da nadin Muhammad Hameem Sanusi a matsayin sabon Sarkin Dutse daga yau Lahadi.

Hakan ya biyo bayan amincewar kwamitin mutane bakwai na masu naɗa Sarki a masarautar Dutse, inda su ka zaɓi Muhammad Hameem a matsayin sabon Sarkin Dutse da dukka kuri’u bakwai a cikin ‘yan takara uku da ke neman kujerar sarauta.

Nadin dai ya zo ne ƙasa da kwanaki bakwai da rasuwar Sarkin Dutse, Nuhu Muhammadu Sanusi.

An tattaro cewa, daga bisani an mika wannan amincewa ga majalisar Sarakunan Jihar Jigawa, wacce ita ma ta amince da matakin da masu naɗa Sarkin su ka ɗauka.

Sanarwar ta ce Majalisar Sarakunan ta aike da sunan Muhammad Hameem, wanda ɗan marigayi Sarkin Dutse ne, da sauran ’yan takara biyu zuwa wajen neman amincewa.

A cikin sakon fatan alheri ga sabon sarki, Gwamna Badaru ya taya sarkin murna tare da yi masa fatan Allah ya shiryar da shi, da hikima da kuma kariya a tafarkinsa.

Share

Related

Source: Daily Nigerian
Previous Post

An maida ma’aikatan Jami’ar Umaru Musa Yar’adua da aka kora ba bisa ƙa’ida ba, da biyansu haƙƙoƙinsu

Next Post

“Mu fito mu maida Biki mu zaɓi Bola Ahmed Tinubu” -Comrade Hamza Umar Saulawa

Next Post
“Mu fito mu maida Biki mu zaɓi Bola Ahmed Tinubu” -Comrade Hamza Umar Saulawa

"Mu fito mu maida Biki mu zaɓi Bola Ahmed Tinubu" -Comrade Hamza Umar Saulawa

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In