• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home General Stories

Gwamna Masari ya kai ziyarar duba Aiki a cikin Birnin Katsina

Katsina City News by Katsina City News
August 22, 2022
in General Stories, Sashen Hausa
0
Gwamna Masari ya kai ziyarar duba Aiki a cikin Birnin Katsina
0
SHARES
11
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamna Aminu Bello Masari ya kai ziyarar duba aikin sabuwar hanyar da ta tashi daga Kofar Guga zuwa unguwar Masanawa dake nan cikin birnin Katsina.

Wannan aiki wanda ya shafi rusau na wasu gidaje da awon hanyar ya shafa, an fara shi ne bayan kammala biyan kusan Naira Miliyan Dari Hudu (N400,000,000.00) a matsayin kudin diyyar gidajen. Tuni dai an fara fitar da hanyar da gina magudanun ruwa.

Ziyarar Gwamnan Katsina Aminu Masari a Unguwar Sullubawa wajen Duba aikin Titin

Kamar yadda ya saba, Gwamna Aminu Masari yayi amfani da wannan damar domin sada zumunci, a inda ya ziyarci wasu fitattun dattawa da suke a wannan unguwa, watau Alhaji Usman Sarki da kuma Alhaji Ayuba Sullubawa. Haka kuma ya tattauna da al’umma, musamman wadanda za su ci gajiyar wannan aiki.

Yadda Gwamnan ya taka da kafar shi tun daga bakin Kofar ta Guga har ya zagayo ya bullo bakin Gidan Yari da kuma yadda al’ummar wannan yanki suka tarbi Gwamnan tare da yi mashi addu’o’in fatar alkhairi da gamawa lafiya, ya kara tabbatar da cewa ba shi da kyamar al’ummar shi, yana tare dasu suma suna tare dashi.

Ya Allah Ka iya mana, Ka amsa mana addu’o’in mu kuma Ka share mana hawayen mu.

Gwamnan Katsina yana ganawa da alummar Unguwa bayan kai ziyarar aiki
Share

Related

Source: Abdulhadi Ahamad Bawa
Via: Zaharadeen Mziag
Previous Post

“Babban aikin mu damu daku shine tabbatar da nasarar PDP tun daga sama har Æ™asa” Musa Gafai ga Kansilolin PDP na jihar Katsina

Next Post

6 wedding guests 4 reverend sisters kidnapped in Katsina.

Next Post
6 wedding guests 4 reverend sisters kidnapped in Katsina.

6 wedding guests 4 reverend sisters kidnapped in Katsina.

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban Æ™asa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba É—aya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.