• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati

Katsina City News by Katsina City News
March 30, 2023
in Sashen Hausa
0
Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamna Masari ya ƙaddamar da kwamitin miƙa mulki ga sabuwar Gwamnatin zaɓaɓɓen Gwamna Dr. Dikko Raɗɗa

Gwamna Aminu Bello Masari ya kaddamar da kwamitin miƙa mulki ga sabuwar Gwamnatin jihar Katsin, ƙarƙashin jagorancin zaɓaɓɓen Gwamnan jihar, Dr. Dikko Raɗɗa.

A ranar 18 ga watan maris aka gudanar da zaɓen Gwamna a jihar Katsina wanda Dr. Dikko Raɗɗa ya lashe zaɓen ƙarƙashin jam’iyyar APC, Za’a kuma miƙa mulki a ranar 29 ga watan Mayun bana.

Sakakataren gwamnatin jihar Katsina, Alhaji Muntari Lawal shine zai jagoranci kwamitin miƙa mulkin mai membobi 40 sai kuma Kwamishinan Ruwa da albarkatu Honorable Musa Adamu Funtua shine zai jagoranci kwamitin shirye-shirye da tsare-tsare, wanda dake ɗauke da membobi 43.

Da yake jawabi yayin ƙaddamarwar, Masari ya kira ga Kwamitin da suyi aikin tukuru don ganin an cimma nasarar miƙa mulki kamar yanda aka tsara.

Sannan ya roƙi Allah da ya ba kwamitin damar aiwatar da aikin sa don al’ummar jihar Katsina su cigaba da cin gajiyar mulkin jam’iyyar APC dake tabbatar da rokon demokradiyya.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a

Next Post

On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja

Next Post
On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja

On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.