• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Gwagware Media Reporters Ta Haska Bidiyon Aikace-aikacen Dr Dikko Umar Raɗɗa.

Katsina City News by Katsina City News
November 13, 2022
in Sashen Hausa
0
Gwagware Media Reporters Ta Haska Bidiyon Aikace-aikacen Dr Dikko Umar Raɗɗa.
0
SHARES
23
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Muhammad Kabir Taskar Labarai

An gabatar da Fai-fain Bidiyo Mai tsawon minti goma Sha bakwai Na Nuna ma al’ummar Jahar Katsina Irin Kyawawan Halaye Da Ayyukan Da Dan Takarar Gwamna a Karkashin Jam’iyyar APC Dr Umar Raɗɗa Yayi.

Da Yake Magana A Wajen Taron, Shugaban Gwagware Media Reporters Alh Isa Mukidad Yace “Wannan Kungiya Ta Gwagware Media Reporters Dr Dikko Umar Raɗɗa Ne Ya Assasata, tun Yana Shugaban hukumar bunkasa kanana da matsakaitun sana’o’i.

Mukdad Ya Kara da Cewa sunga ya kamata suyi Wani Abu ta yadda Zasu nuna ma Mutane irin Aikace-aikacen da Dr Dikko Umar Raɗɗa Yayi.

Yace “Dan Takarar mu mutum ne Mai Nagarta, Mai kwarewa, Kuma jajirtacce Wanda Yayi A Baya aka Gani”.

“A wannan Karni da Muke a ciki An wuce siyasar wane Kaza wane Kaza, Aa sai dai mikayi a Lokacin da kake da dama, da wannan ne za’a Gane mekayi, Kuma a doraka a Bisa mizani.

Daga karshe ya gode ma mahalatta Taron da waɗanda Suka Bada Gudummuwa don ganin wannan taro ya wakana.

Shima a nashi Jawabin Ɗan Takarar Gwamnan Dr Dikko Umar Raɗɗa Ya yaba da irin Na Mijin kukarin da Kungiya Gwagware Media Reporters su kayi.

Yace Sunyi Abinda Ya Kamata domin sun Nuna kwarewa na Aikin Jarida. Sana ya Kara da Cewa “kukalli kanku Cewa zaku Iya gogaiya da ko waɗanne Yan midiya na Kowane sashe a kasar Nan.

Dan takarar ya Kara karfafa masu guiwa Cewa su cigaba da irin yadda Suke. ba zagi ko Cin mutunci iyaka idan an taɓa Ku, ku cigaba da fiddo ayyuka kuce Suma su fiddo da Nasu.

An Gudanar da Taron ne a Babban Dakin taro na katsina motel

13/11/2022

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

ZAƁEN 2023: Jam’iyyar NNPP ta gudanar da taron masu ruwa da tsaki…

Next Post

Majalisar wakilai ta gayyaci hukumomin gwamnati 63 kan kashe tiriliyan biyu ba bisa ƙa’ida ba

Next Post
Majalisar wakilai ta gayyaci hukumomin gwamnati 63 kan kashe tiriliyan biyu ba bisa ƙa’ida ba

Majalisar wakilai ta gayyaci hukumomin gwamnati 63 kan kashe tiriliyan biyu ba bisa ƙa'ida ba

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.