• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Gina Mutane, shi yafi komai muhimmanci” -Gwamna Masari

Katsina City News by Katsina City News
February 15, 2023
in Sashen Hausa
0
“Gina Mutane, shi yafi komai muhimmanci” -Gwamna Masari
0
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
Jelani Aliyu

Maigirma Gwamnan Jihar Katsina, Alh Aminu Bello Masari ya fadi hakan ne a yau, lokacin da ya karbi bakuncin Jailani Aliyu, Shugaban Hukumar Kera motoci na Kasa a ofis nashi dake gidan Gwamnatin Jiha.
Alh Aminu Bello Masari ya cigaba da cewa abisa wannan ne yasa Gwamnatinshi ke kokarin zakulo matasa masu baiwa ta musamman domin nuna su a idon duniya, wanda, idan baa mance ba a irin wannan shiri na gasar zakulo matasa masu baiwa ta musamman wato “Katsina National Talent Hunt Challenge” da ya gabata a shekarar da ta gabata, aka samu wasu yara da sukai zarra, inda yanzu haka suna kasashen waje ta dalilin wannan. saboda haka a wannan karin ma gashi zaa gudanar da bada kyauta kashi na biyu a gobe idan Allah ya kaimu da rai da lafiya, Gwamnati zata cigaba da kokarin tallafama matasan da irin baiwar da Allah ya basu, domin su zama wasu a gobe, saboda haka muna bukatar shugowar wasu daga gida da waje, domin ganin shirin ya dore.
Daga Karshe Maigirma Gwamna yayi godiya ga Jailani Aliyu abisa amsa gayyatar da Gwamnati tayi mashi, domin halartar bada kyautar shirin kashi na biyu.

Da yake Jawabi, Jailani Aliyu yayi godiya ga Maigirma Gwamna Masari abisa sake gayyatar shi da akai domin ya sake sheda bada kyautar kashi na biyu ga matasa masu baiwa ta musamman da suka shiga gasar Katsina National Talent Hunt Challenge da zaayi gobe idan Allah ya kaimu lafiya. Haka kuma ya nuna irin farin cikin shi abisa ziyarar da yakai a makarantar koyon Kimiya da fasaha ta Jiha da ya samu yara matasa suna koyon abubuwa da dama na kere kere, daga ciki akwai koyon aikin walda da kanikanci, wanda yace ta hakan ne suma zasu iya koya ma wasu a gaba, ya kuma yaba ma Gwamnati abisa irin yadda ta jajirci wajen gina matasa ta hanyar koya masu sana’o’in hannu wanda a yanzu sune ke rike da duniya.

Wadanda suka rufa ma Jailani Aliyu baya sun hada da Faisal Jafar Rafin Dadi, Mansur Kurfi, Alh Mannir Talba babban sakatare a hukumar koyon kimiya da fasaha, da kere kere, Alh Usman Babban Mataimaki na musamman akan tsaro, Arch Mustapha Maikudi Kankia, da yan wasu daga cikin ma’aikatanshi.
Daga ofishin Darakta Janar, Sabbin Kafafen Sadarwa na Zamani na Maigirma Gwamna.
15/2/2023.

Share

Related

Source: Katsina City News
Previous Post

Naira Redesign: Masari Accuses Emefiele of Working Against APC’s Victory 

Next Post

Za a ci gaba da kashe tsoffin takardun kuɗi na naira 200 har zuwa 10 ga Afrilu – Buhari

Next Post
Za a ci gaba da kashe tsoffin takardun kuɗi na naira 200 har zuwa 10 ga Afrilu – Buhari

Za a ci gaba da kashe tsoffin takardun kuɗi na naira 200 har zuwa 10 ga Afrilu – Buhari

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.