• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Garin Mai Aduwa: yaƙin neman zaɓen Ɗan takarar Gwamnan Katsina a jam’iyyar APC a ƙaramar hukuma ta 4.

December 9, 2022
in Sashen Hausa
0
Garin Mai Aduwa: yaƙin neman zaɓen Ɗan takarar Gwamnan Katsina a jam’iyyar APC a ƙaramar hukuma ta 4.
0
SHARES
11
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bayan Kaddamar da yaƙin neman zaben takarar Gwamnan jihar Katsina a jam’iyyar APC dakta Dikko Umar Raɗɗa da Gwamna Masari yayi a garin Faskari Ranar Litanin 5 ga watan Disamba, tawagar yaƙin neman zaben Ɗantakarar Dakta Dikko Radda ta mazaya shiyyar Daura inda suka fara shiga Lungu da saƙo na kananan hukumomi domin gabatarwa, kaddamarwa da kuma Tallata manufofin Ɗantakarar domin jama’a su zabeshi a matsayin Gwamnan jihar Katsina na shekarar 2023. Inda suka fara da karamar hukumar Ɓaure, Zango da Mai Aduwa.

Ayau juma’a jirgin yakin neman zaben ya shiga garin Mai adawa da kuma mazaɓunta domin cigaba da yakin neman zaɓen inda Dakta Dikko Umar Raɗɗa da sauran ‘Yan tawagar sa, Daraktan yaƙin neman zaɓe Artc. Ahamad Dangiwa shugabannin jam’iyya da sauran yan kwamiti suka cigaba da shiga lungunan ƙaramar hukumar Mai Aduwa, da Unguwannin Dagatai dake faɗin ƙaramar hukumar.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Dan Guruf ya samu Babban Muƙami a kwamitin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa

Next Post

Kungiyar da ke goyon baya da yaƙin neman zaben Tinubu ta “Dan Guruf Support for Tinubu 2023” ta shiga Mai’adua

Next Post
Kungiyar da ke goyon baya da yaƙin neman zaben Tinubu ta “Dan Guruf Support for Tinubu 2023” ta shiga Mai’adua

Kungiyar da ke goyon baya da yaƙin neman zaben Tinubu ta "Dan Guruf Support for Tinubu 2023" ta shiga Mai'adua

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In