• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ganima Ko Amana: Kalubalen Shugabanni! -Mahuta

Katsina City News by Katsina City News
March 21, 2023
in Sashen Hausa
0
Ganima Ko Amana: Kalubalen Shugabanni!  -Mahuta
0
SHARES
11
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babban kalubalen da shugabanni ke fara fuskanta bayan cin zabe shi ne na kasa banbancewa tsakanin wadanda su ka taimake su su ka ci zabe da kuma wadanda za su taimake su sauke amanar da talakawa su ka dora ma su.

Kowanne da irin baiwa da hikimar da Allah ya yi ma shi. Wani Allah ya ba shi hikimar mobilising mutane a samu nasarar zabe. Wani kuma Allah ya ba shi rikon amana da hikimar gudanar da aiki. Wasu Kuma Allah ya ba su duka

Wadansu su kan yi kuskuran daukar mukaman gwamnati a matsayin ganimar yaki. Wannan ya kan sa su dauki mukaman da aka ba su a matsayin wata hanya ta more rayuwa da gina kan su. Domin ita ganima, lada ce bayan gama aiki. Amman shi mukamin gwamnati kuwa, amana ce domin gudanar da aiki ga al’umma…

Wannan kasa banbancewa tsakanin ganima da kuma ba da amana, na daya daga cikin manyan dalilan da ke sa gwamnatoci kasa cika alkawurran da su ka daukar ma talakawa..

Share

Related

Source: Shafin Abdullahi Mahuta
Via: Katsina City News
Previous Post

An gurfanar da Tukur Mamu a gaban kotu

Next Post

Plateau APC Gov’ship Candidate Rejects PDP’s Victory

Next Post
Katsina PDP Rejects Gov Election Result, Threatens To Head To Court”

Plateau APC Gov’ship Candidate Rejects PDP’s Victory

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naÉ—a shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen Æ™asa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.