• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Gamayyar Kungiyar Support Groups a ƙarƙashin Dakta Baffa Babba Ɗan’agundi ta ziyarci Katsina.

December 22, 2022
in Sashen Hausa
0
Gamayyar Kungiyar Support Groups a ƙarƙashin Dakta Baffa Babba Ɗan’agundi ta ziyarci Katsina.
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A ranar Laraba 21 ga watan Disamba Shahararriyar kungiyar nan mai suna Support Groups mai fafutukar ganin Bola Ahamed Tinubu ya zama shugaban kasar Najeriya, a ƙarƙashin jagorancin Dakta Baffa Babba Dan’agundi Shugaban KAROTA na Kano da Mataimakinsa Shugaban ma’aikatan gidan Gwamnatin jihar Katsina Alhaji Ibrahim Masari, sun shirya wani taron gangamin gamayyar kungiyoyi a jihar Katsina, domin bayyana maƙasudi da manufofi gami da tsarin da suke da shi na tallafawa al’umma da kai tsaye, yanzu da bayan anci zabe ta hanyar fasahar zamani kamar yanda Dakta Dan’agundi ya bayyana a wajen taron.

 Dan’agundi ya ce, “Mun zagaya kusan dukkanin jihohi na Arewacin Najeriya don gabatar da wannan shiri da ita wannan kungiyar ta bullo dashi, domin amfanin ‘Yan Arewa, kuma munga cewa bisa abinda muka gani Katsina tana da tsari mai kyau fiye da kowace jiha” yace “Tsarin shiga wannan ƙungiya kai tsaye ta hanyar fasahar Zamani na Yanar gizo inda muka saki takardar cikewa da ƙa’idoji na cikewa wanda ga duk wanda ya shiga zai gani, kuma za a kiraka kai tsaye aimaka tambayoyi ka bada amsa kamar yanda idan buƙatar Tallafi ya tasi za a kiraka kaitsaye shima,” ya kuma bayyana cewa Kungiyar zata cigaba da taimakawa ‘yan Arewa bisa tsarin da take dashi, ko bayan zaɓe saboda shi Bola Ahamed Tinubu bayarrabe ne, da suka dade bisa wani tsari da suke a yankin kudancin kasar na fasahar zamani don tallafawa al’umma, yace don haka ya bullo da wannan tsarin ga Arewa.

An gudanar da gagarumin taron a dakin taro na ma’aikatar kananan hukumomin dake kan Titin Kaita a garin Katsina, inda dimbin al’umma suka je suka saurara don ji da ganin yanda zasu iya shiga wannan ƙungiya.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

2023: Kotu ta tabbatar da hukuncin korar Al-Mustpha da wasu ƴan takarar AA

Next Post

HISTORY OF BADAWA FAMILIES IN KATSINA.

Next Post
HISTORY OF BADAWA FAMILIES IN KATSINA.

HISTORY OF BADAWA FAMILIES IN KATSINA.

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In