• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

DPO na Ƙanƙara ya haɗu da Fushin Ɗan takarar Gwamna, Sanata Yakubu Lado Danmarke.

January 27, 2023
in Sashen Hausa
0
DPO na Ƙanƙara ya haɗu da Fushin Ɗan takarar Gwamna, Sanata Yakubu Lado Danmarke.
0
SHARES
228
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Muhammad A. Aliyu @Katsina City News

Wani Saƙon Sauti da Katsina City News ta samu ya jiyo yanda Dantakarar Gwamnan Katsina Sanata Yakubu Lado Danmarke yake Ɗuɗɗurawa Shugaban ‘Yansanda DPO na Ƙanƙara Ashariya.

Hakan baya rasa nasaba da wani hargitsi da ya faru a garin Ɗanmarke mahaifar Ɗan takarar Gwamnan, a lokacin da tawagar abokin karawarsa na jam’iyyar APC Dakta Dikko Umar Raɗɗa yaje yawon Kamfe. 

Jam’iyyar APC tayi zargin yanda magoya bayan Sanata Danmarke suka kaima tawagar yakin Neman zaben Dikko Raɗɗa hari inda aka farfasa Motocinsu da raunata wasu, a lokacin da ita kuma ɓangaren PDP sukace Mutanen Dikko Raɗɗa ne da shigarsu cikin garin suka kama fasa masu duk wata bana da Alluna na Dantakararsu.

Sanata Yakubu Lado Danmarke yayi zargin An shiryawa Magoya bansa cin zarafi da sa hannun DPO na Karamar Hukumar Ƙanƙara.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Who is behind Danmarke hooliganism?

Next Post

Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai

Next Post
Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai

Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In