• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Dokar hana cire tsabar kudi daga Asusun Bankuna a koda yaushe zata iya fara Aiki -NFIU

Katsina City News by Katsina City News
January 6, 2023
in Sashen Hausa
0
Dokar hana cire tsabar kudi daga Asusun Bankuna a koda yaushe zata iya fara Aiki -NFIU
0
SHARES
28
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar da ke yaƙi da laifukan da suka shafi hada-hadar kuɗi a Najeriya, NFIU, ta ce dokar hana cire tsabar kuɗi daga asussan gwamnati a kowane mataki za ta fara aiki daga ranar ɗaya ga watan Maris mai zuwa.

A cewar hukumar Nigeria Financial Intelligence Unit (NFIU), duk wani jami`in gwamnati da ya taka dokar zai fuskanci ɗaurin shekara uku a gidan yari ko kuma tarar da za ta kai ninkin kuɗin da ya cira sau uku.

Shugaban NFIU Malam Modibbo Hamman Tukur ya faɗa wa BBC Hausa cewa tun daga lokacin da gwamnatin Buhari ta fara mulki an cire jimillar garin kuɗi naira biliyan 225 daga asusun gwamnatin tarayya.

“Gwamnatocin jiha ne suka fi cirar kuɗin, inda aka ɗauki garin kuɗi biliyan 700. Gwamnatocin ƙananan hukumomi kuma biliyan 156 kawai suka cira,” in ji shi.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Jam’iyyar NNPP a jahar katsina ta kaddamar da bude yaƙin neman zaɓen ta a karamar hukumar Mashi.

Next Post

DÁ ƊUMÍ ƊUMÍ: Sarkin Kano Aminu Ado Bayero Ya Angwance A Wannan Rana Ta Juma’a

Next Post
DÁ ƊUMÍ ƊUMÍ: Sarkin Kano Aminu Ado Bayero Ya Angwance A Wannan Rana Ta Juma’a

DÁ ƊUMÍ ƊUMÍ: Sarkin Kano Aminu Ado Bayero Ya Angwance A Wannan Rana Ta Juma'a

Recent Posts

  • Brief History of Architect Ahmed Musa Dangiwa, New Secretary To Katsina State Government
  • Governor Radda Swears in New SSG, Chief of Staff, and Private Personal Secretary
  • MASARI: FAREWELL TO A POLITICAL GEM
  • “Naira dubu Saba’in (70) Muke saida Tiyar Dabino a Katsina” Umar Is’haq
  • Ban Iske Ko Naira A Baitil Malin Jihar Zamfara Ba

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.