• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

DIKKO RADDA ZAI IYA SAMUN NASARA AKAN HARKAR TSARO………inji Ibrahim Ahmad katsina

Katsina City News by Katsina City News
May 2, 2023
in Sashen Hausa
0
DIKKO RADDA ZAI IYA SAMUN NASARA AKAN HARKAR TSARO………inji Ibrahim Ahmad katsina
0
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


Zaharadeen Ishaq Abubakar
@ Katsina City News

Alhaji Ibrahim Ahmad Katsina mai baiwa Gwamnatin Katsina shawara akan harkokin tsaro ya bayayyana cewa gwamnan katsina mai jiran gado Alhaji Dikko Umar Radda zai iya nasara akan harkokin tsaro.

Alhaji Ibrahim Katsina ya bayyana hakan ne,a hirar da yayi da jaridun Katsina City News inda ya bayyana irin tubalin nasarorin da gwamnatin Aminu Bello masari ta Gina na Nasara akan harkokin Tsaro.
Ibrahim katsina ya bayyana cewa A lokacin Masari ya iske matsalar tsaro a Katsina amma babu wani kokari ko aiki na maganin matsalar.

Wannan ya Sanya ta kara girmama, amma nan da nan ya dau matakai daban-daban ana daukar matakin ana samun darasi.
Wannan ya Sanya gwamnati ta bullo da hanyoyi daban daban Wanda har ya kai ta ga matsayi tayi Zarra ga sauran makwabtanta da suke da matsala Iri daya.
Ibrahim katsina yace, an wayar da kan mutane, an shigo da sarakuna, Malamai, attajirai da sauran masu ruwa da tsaki a harkar ta tsaro.
Ibrahim katsina ya kara da cewa, an yi doka, an horas da yan sakai da sai masu makamai,an samar da wata cibiyar tattara bayanai wadda ba a taba irin ta ba a duniya.
Ibrahim katsina yace gwamna mai jiran gado in Yazo dorawa zai yi an gama masa wasu muhimman ayyukan da zai Dora a saman su.
Ibrahim katsina yace tsaro magana ce ta karatun baya da nazarin gaba duk wani tubali an riga an Gina masa.
A hirar ya Kira, aiki tare da Masari a matsayin wani karatun ilmi mai zurfi mai zaman kanshi.

Yana amsar shawara kuma zai saurare ka zai kuma baka shawara.
Hirar da Ibrahim katsina wani bangarene na hirar da jaridun Katsina City News keyi da manyan jami an gwamnatin Aminu Bello Masari suna bayyana nasarorin da gwamnatin ta samu a shekaru takwas da hawan ta.
Zamu saki cikakkiyar hirar ta hausa ranar alhamis 4/5/2023. A dukkanin shafukan yanar gizo na jaridun Katsina City News da Jaridar Taskar labarai da The Links News.
Za a buga cikakkiyar hirar ta turanci a mujjalar katsina city news da sakin hirar ta turanci a ranar 10/5/2023.
Katsina city news
@ Www.katsinacitynews.com
Jaridar taskar labarai
@ www.jaridartaskarlabarai
The links news
@ www.thelinksnews.com
07043777779

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City
Previous Post

ADAMAWA POLLS: INEC REC IN POLICE CUSTODY AS INVESTIGATIONS CONTINUE

Next Post

Buhari Re-Appoints Dabiri-Erewa As NIDCOM Boss

Next Post
Buhari Re-Appoints Dabiri-Erewa As NIDCOM Boss

Buhari Re-Appoints Dabiri-Erewa As NIDCOM Boss

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.