• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

DAN KARAMI; YA KAWO MUMMUNAN HARI JAHAR KATSINA.

December 7, 2022
in Sashen Hausa
0
ba mutane 39 aka sace a Katsina ba – Ƴan sanda
0
SHARES
20
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


…Don ramuwar gayya
…..Don wasu dabbobi
Misbahu Ahmad Batsari
@ katsina city news

Da yammacin ranar talata 06-12-2022 wasu gungun ƴan bindiga dake kan babura sama ga ɗari sukayi ma ƙauyen Daurawa da Garin-Ajiya dake cikin yankin ƙaramar hukumar Batsari ta jihar Katsina ƙawanya.
Ƴan bindiga sun dira ma ƙauyukan cikin shirin yaƙi suna harbi ta kowa ne lungu da saƙo, suyi ta ƙona rumbuna da shaguna tamkar ba zasu bar komai ba a garin.
Haka kuma wasu shaguna sun sace kayayyakin masarufi tare da ƙona rogowar bayan sun kwashe waɗanda ransu yayi masu ɗaɗi. sun shafe kimanin awonni ukku suna cin karen su ba babbaka.
Sun kashe mutune shidda wasu kuma suna asibiti ana yi masu magani.
wani da yasha daƙyar ya bayyana mana cewa jami an tsaro sun kai masu ɗauki.
Wani bincike ya nuna cewa ana zaton dabar Ɗan ƙarami ce ta kai wannan hari, saboda wani da ya nemi a sakaya sunansa ya labarta mana cewa sunji ƙishin-ƙishin cewa Gwaska Ɗan ƙarami yace zaije yankin gaisuwa da roƙon iri domin a cikin makon da ya gabata jirgi yakai hari har ya rutsa da gidan Ɗanɗa wanda ɗan uwa ne gare shi kuma yayi masa ɓarna sosai, sannan dama shi Ɗanɗa yana zaune ne a yankin na Daurawa. wata majiya kuma tace harin bai rasa nasaba da wani garken tumaki da jami’an tsaro suka kama a yankin saboda ɓarna da suke yi na kayan amfanin gona. Wanda hakan yasa ɓarayin daji suka shigo garin kwanaki ukku kafin wannan harin inda nan take suka buɗe wuta suka kashe mutum biyu, wani kuma mutum ɗaya yasha da harbin bindiga.
Katsina city news
@ www.katsinacitynews.com
Jaridar taskar labarai
@ www.jaridartaskarlabarai.com
The links news
@ www.thelinksnews.com
07043777779 08137777245

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Babbar kotun Tarayya dake katsina tayi Watsi da karar da Sanata Umar kurfi ya shigar akan zaben da akayi ma Alhaji Abdul aziz soja na takarar sanata a jam iyyar APC a katsina ta tsakiya.

Next Post

YANZU-YANZU: Majalisar wakilai ta bukaci CBN ya dakatar da dokar ƙaiyade cirar kuɗi, ta kuma gayyaci Emefiele

Next Post
YANZU-YANZU: Majalisar wakilai ta bukaci CBN ya dakatar da dokar ƙaiyade cirar kuɗi, ta kuma gayyaci Emefiele

YANZU-YANZU: Majalisar wakilai ta bukaci CBN ya dakatar da dokar ƙaiyade cirar kuɗi, ta kuma gayyaci Emefiele

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In