• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Dan Guruf ya samu Babban Muƙami a kwamitin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa

December 9, 2022
in Sashen Hausa
0
Dan Guruf ya samu Babban Muƙami a kwamitin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa
0
SHARES
31
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wata takarda mai ɗauke da sanya hannun Gwamnan jihar Zamfara kuma shugaban yaƙin neman Zaɓen Tinubu/Shatima a Arewa maso Yamma, Dakta Bello Matawallen Muradun, ta tabbatar da Alhaji Masa’udu Abdulƙadir (Dan Guruf) a matsayin jami’in Tuntuɓa, shawara da wayar da kan jama’a na yaƙin neman Zaɓen Tinubu a Arewa maso yammacin Najeriya.

Alhaji Masa’udu Abdulƙadir Dan Guruf, Ɗan Asalin jihar Katsina, ɗan Kasuwa da ya kasance a jam’iyyar PDP a baya wanda a yanzu ya bar jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC mai Mulki, ya samu wannan Babban muƙami ne duba da yanda yake zaƙaƙuri kuma jajirtacce Wajen Siyasa da wayar da kan jama’a don su fahimci ina Siyasa tasa a gaba. Wanda aka bayyana shigarsa jam’iyyar APC zuwa yanzu ya zabaro manya kuma jiga-jigai a jihar sa da wasu jihohi, gami da Matasa da dama suka bar jam’iyyunsu zuwa jam’iyyar APC.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Kaddamar da yaƙin neman zaben APC a Faskari; Ƙalu-balen da muka fuskanta 

Next Post

Garin Mai Aduwa: yaƙin neman zaɓen Ɗan takarar Gwamnan Katsina a jam’iyyar APC a ƙaramar hukuma ta 4.

Next Post
Garin Mai Aduwa: yaƙin neman zaɓen Ɗan takarar Gwamnan Katsina a jam’iyyar APC a ƙaramar hukuma ta 4.

Garin Mai Aduwa: yaƙin neman zaɓen Ɗan takarar Gwamnan Katsina a jam'iyyar APC a ƙaramar hukuma ta 4.

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In