• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Dan Guruf Support for Tinubu 2023, ta shiga kananan hukumomi 7

Katsina City News

December 12, 2022
in Sashen Hausa
0
Dan Guruf Support for Tinubu 2023, ta shiga kananan hukumomi 7
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A kokarin ganin APC ta samu Nasara a Dukkanin Zabuka masu zuwa, kungiyar da ke marawa Zaɓaɓɓen Ɗantakarar Shugaban ƙasa Bola Ahamed Tinubu da Dikko Radda baya ta shiga ƙananan hukumomi bakwai don rakiya ga Ɗantakarar Gwamnan jihar Katsina Dakta Dikko Umar Raɗɗa a wajen yakin neman zabensa.

Zagayen yakin neman zaben da aka fara kaddamar da shi a karamar hukumar Faskari, tare da Dandazon ‘Yan Kungiyar daga nan sai aka juya zuwa shiyyar Daura, aka shiga karamar hukumar Baure, Zango, Sandamu, Mai adua, Daura, a ranar Litinin kuma akazo garin Mashi duk a yankin Daura. Dondazon magoya bayan jam’iyyar APC ne ke tarbar ‘Yantakar, wanda Jagora kuma Shugaban kungiyar na Dan Guruf Support for Tinubu 2023 ya yaba ga yanda Jam’iyyar su ke samun karɓuwa a ko ina.

Ana saran Kungiyar ta Dan Guruf Support for Tinubu 2023 zata taka duka fadin jihar Katsina saboda tace Dikko da Tinubu nata ne. Alhaji Masa’udu Abdulƙadir Dan Guruf shine shugab mai bd shawara da wayar da kan jama’a a kwamitin yakin neman zaben Dantakarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a Arewa maso yamma

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

PRESS RELEASE; Muslim group, Fityanul Islam to launch fund for orphans Thursday

Next Post

Sports Festival: Katsina grabs gold, silver, bronze medals in Delta

Next Post
Sports Festival: Katsina grabs gold, silver, bronze medals in Delta

Sports Festival: Katsina grabs gold, silver, bronze medals in Delta

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In