• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Dalilin Zuwan mu Katsina wajen Maulidi” Ibrahim Gamawa 

October 9, 2022
in Sashen Hausa
0
“Dalilin Zuwan mu Katsina wajen Maulidi” Ibrahim Gamawa 
0
SHARES
32
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Malam Ibrahim Muhammad Gamawa na daga cikin Marubutan harkar Musulunci da Sheikh Zakzaky ke jagoranta kuma shugaban Cibiyar Imam Mahadi Foundation Cibiyar da ke Gwagwarmaya don Tabbatar da Adalci a ko wane Mataki, dake da Hedikwata a Abuja, ya samu zuwa Katsina a wajen Bikin Zagayen Maulidi tare da Sheikh Abdulrahama Yola inda aka gansu cikin Sahun zagayen Maulidi. Dandalin Media Forum Katsina ya samu zantawa da su ga kadan daga cikin Firar:

Malam Ibrahim Gamawa: “Aƙwai wani ɗan’uwa bawan Allah Jajirtacce wanda muke Gwagwarmaya dashi a Abuja Kwatsam sai aka cemana Mahaifiyarsa ta Rasu! danaji wannan Mutuwar na jima cikin dan lokacinnan banji mutuwa irin wannan wadda ta ɗimautani ba shi ne yasa muka taso daga gidajenmu domin yin wannan ta’aziyyar, a garin Ɗanja dake jihar Katsina”.

Gamawa yace: “Mun Shaku da Ita Mahaifiyar tasa, saboda a kwanakin baya Lokacin wata Muzaharar neman ‘Yancin Jagora, da muka zo mun biya wajenta taimana Shatara ta Arziki, daukemu matsayin ‘Ya’yanta har Bidiyo da Hotunan ziyarar mu wajenta na dauka. To kasan sabanin yanayin da Ƙasa take ciki kada ka dorawa Mutum ɗawainiya shi ne mukace bari muzo Katsina mukwana washe gari mu wuce sai mukaji za’ayi zagayen Maulud sai mukace bari mutsaya mushiga sahu ayi damu washe gari sai mu wukuce, tunda bazaiyiyu mukoma Zariya cikin wannan dare ba!,  sana har wayau akan hanyar Zariya Inada wasu ‘yan Ziyarce-ziyarce.”  Yace wannan shine dalilin zuwanmu garin Katsina dani da Abokin tafiya ta Malam Abdulrahama Yola.

A cikin Tattaunawar da Malam Gamawa a Masaukinsa tare da wakilan Media Forum Katsina. A kwai cikakkiyar tattaunawar ta Bidiyo da zamu kawo maku a kafafen Katsina Media Forum mai tsawon mintina Talatin. Ku kasance da kafafen Sadarwa na Katsina Media Forum.

Share

Related

Source: Media Forum Katsina
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Likita ta shawarci ƴan Nijeriya da su rika samun isasshen hutu da guje wa yawan yin aiki

Next Post

Zawuyyoyi Ashirin sun samu Tallafin Maulidi daga Sani Danlami

Next Post
Zawuyyoyi Ashirin sun samu Tallafin Maulidi daga Sani Danlami

Zawuyyoyi Ashirin sun samu Tallafin Maulidi daga Sani Danlami

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In