• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Da alama ‘yan Najeriya sun fara ganin karshen matsalar karancin naira

Katsina City News by Katsina City News
March 26, 2023
in Sashen Hausa
0
CBN Ya Saki Takardun Kudi, Ya Bai Wa Bankuna Umarnin Aiki A Karshen Mako
0
SHARES
36
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Da alama babban bankin Najeriya CBN ya fara cika alkawarin da ya daukar wa  ‘yan kasar na fara fitar da tsaffin takardun Naira.

Kawo yanzu dai bayanai daga babban birnin tarayyar kasar Abuja na cewa ‘yan Najeriya sun fara samun kudade a ciki da wajen bankuna cikin sauki, ba kamar watannin da suka gabata da neman takardun kudi ke zama babban tashin hankali ba.

Wannan ci gaba dai na zuwa ne bayan da kungiyar kwadago ta kasar ta yi barazanar shiga yajin aiki, da kuma yin zaman dirshan a rassan babban bankin kasar, matukar bai dauki mataki nan da Litinin din makon gobe ba.

Share

Related

Source: Rfi
Via: Katsina City News
Previous Post

The Incoming Government Must Create Jobs -Daily trust

Next Post

Najeriya: DSS ta ce wasu bata-gari na kitsa tashin hankali a kasar

Next Post
Najeriya: DSS ta ce wasu bata-gari na kitsa tashin hankali a kasar

Najeriya: DSS ta ce wasu bata-gari na kitsa tashin hankali a kasar

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naÉ—a shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen Æ™asa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.