• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Covid 19: An shirya taron Horaswa ga Mata ‘Yan Jarida a Katsina.

Katsina City News by Katsina City News
October 14, 2022
in Sashen Hausa
0
Covid 19: An shirya taron Horaswa ga Mata ‘Yan Jarida a Katsina.
0
SHARES
11
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Taron na Yini daya ya karkata ne akan nuna muhimmancin karbar Allurar Rigakafin Korona.

Taron wanda kungiyar Mata ‘Yan jarida ta kasa reshen jihar Katsina ta shirya hadin gwiwa da hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOWA da kuma Asusun Tallafawa kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, mai Ofishi a Kano, kuma an gudanar da shi a Katsina. Majiyar mu ta Radio Najeriya ta kawo cewa: “Taron karawa juna sani da aka shiryawa ‘yan Jarida dake aiki a gidajen yaa Labarai da kungiyoyin sa kai na fararen hula suka halartar, manufar taron yanada nufin wayar da kan mahalarta taron ta yanda zasu fadakar da al’umma akan muhimmancin karÉ“ar Allurar Rigakafin Korona. A jawabi maraba wakilin hukumar gyaran akida ta kasa NOWA a wajen taron Malam Husaini Sale yace taron yazo a kan lokaci idan akayi la’akari da muhimmancin wayar da kan jama’a akan amincewar Amsar Allurar Rigakafin cutar Korona.” Yace saboda muhimmanci da tasirin da ‘yan jaridu suke dashi yasa mukayi hadin gwiwa dasu domin ganin cewa sun bada tasu gudumawa don shawo kan wannan matsala, yace taron yanada muhimmanci ga jama’a duba da irin mutanen da aka hada a Wajen. Itama wakiliyar ta UNICEF Sa’adiyya Badamasi tayi jawabi sosai a wajen taron, akan irin kokarin da hukumar ta UNICEF takeyi, sana ta nuna jin dadin ta ganin irin yanda mahalarta taron suka nuna kwarewa wajen wayar da kan jama’a akan mahimmancin amsar Allurar Rigakafin ta Korona. A nata jawabin shugabar  kungiyar mata ‘Yanjarida ta jihar Katsina Hajiya Hannatu Muhammad tace taron nada nufin fadakar da mahalarta don suma su wayar da kan al’umma na muhimmanci amsar Rigakafin Korona.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharadeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Zaben 2023: Farfesa Jega ya ja hankalin Hukumar INEC.

Next Post

Gwamna Masari ya janye Dokar hana hawa mashina da karfe goman dare

Next Post
Gwamna Masari ya janye Dokar hana hawa mashina da karfe goman dare

Gwamna Masari ya janye Dokar hana hawa mashina da karfe goman dare

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban Æ™asa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba É—aya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.