• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Canjin Kudi Ya Goge Duk Alheran Mulkin Buhari – Soyinka

Katsina City News by Katsina City News
April 6, 2023
in Sashen Hausa
0
Canjin Kudi Ya Goge Duk Alheran Mulkin Buhari – Soyinka
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ya ce Shugaban ya bata rawarsa da tsalle a karshen mulkinsa

Fitaccen marubucin nan na Najeriya, Farfesa Wole Soyinka, ya ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bata rawarsa da tsalle saboda kirkiro sauya fasalin kudi yana dab da barin mulki.

Soyinka ya ce matakin ya goge dukkan alheran Shugaban kuma zai bar mulki a daidai lokacin da ’yan kasar ke fushi da shi.

Ya ce, “Ni a ganina, bai ma kamata mu bata wani lokacinmu mai amfani ba wajen auna gwamnatin Buhari, saboda zai tafi kowa na jin haushinsa.

“Ina magana ne a kan abin da dare daya ya jefa miliyoyin ’yan Najeriya cikin halin ni-’ya-su. Ina fargabar da za a fita jin ta bakin jama’a, to da za a fahimci cewa wannan matakin guda daya ya goge dukkan alheran gwamnatinsa.” in ji Soyinka.

Kazalika, marubucin ya gargadin ’yan Najeriya a kan yada labaran karya, inda ya karyata wani labari da ake yadawa a kansa a kafafen sada zumunta na zamani.

Ya kuma yi alkawarin bayar da tukwicin Dalar Amurka 1,000 ga duk wanda ya taimaka wajen zakulo wadanda suka kirkiri labarin tun da farko, wanda ake alakantawa da shi.

Share

Related

Source: Aminiya
Via: Katsina City News
Previous Post

N1.1bn For Each Varsity As Buhari Approves N320bn Intervention Funds

Next Post

Najeriya Ta Fara Neman Kai Da Danyen Manta A Kasuwar Duniya

Next Post
Najeriya Ta Fara Neman Kai Da Danyen Manta A Kasuwar Duniya

Najeriya Ta Fara Neman Kai Da Danyen Manta A Kasuwar Duniya

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.