• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Buhari ya yi Allah-wadai da kisan ‘yan banga a Katsina

Katsina City News by Katsina City News
February 5, 2023
in Sashen Hausa
0
Buhari ya yi Allah-wadai da kisan ‘yan banga a Katsina
0
SHARES
12
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da harin da aka kai wa ‘yan banga a dajin Yargoje cikin ƙaramar hukumar Jibia a jihar Katsina da ke arewa maso yammacin ƙasar.

A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban ƙasar Malam Garba Shehu ya fitar ya ce harin wanda ‘yan bindiga suka kai ya yi sanadin mutuwar ‘yan bangar da dama.

‘Yan bindigar sun yi wa ‘yan bangar kwanton ɓauta a dajin a lokacin da suke ƙoƙarin ƙwato wasu shanu da aka sace.

Shugaban ƙasar ya bayyana alhininsa kan rasuwar ‘yan bangar tare da jajanta wa iyalansu, yana mai cewa Najeriya ba za ta manta da sadaukarwar da suka yi na kare ƙasa, tare da yaƙar miyagun laifuka a ƙasarsu ba.

“Muna addu’a tare da jajanta wa iyalan mamatan a wannan lokaci na alhini. Muna addu’ar Allah ya gafarta musu” in ji Buhari.

Jihar Katsina da sauran jihohin arewa maso yammacin ƙasar na fama da matsalolin ayyukan ‘yan bindiga, waɗanda ke yawan kai hare-hare, tare da sace mutane domin neman kuɗin fansa.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Hajj Slots: NAHCON Allots 5,902 To Kano, 1,525 To Jigawa, 3,219 To Kwara ,Others

Next Post

Between “Reviving” the hope of the people and “Recovering”the nation.

Next Post
Between “Reviving” the hope of the people and “Recovering”the nation.

Between “Reviving” the hope of the people and “Recovering”the nation.

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.