• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Buhari Ya Gabatar Da Kudirin Dokar Kare Bayanai A Majalisa

Katsina City News by Katsina City News
April 6, 2023
in Sashen Hausa
0
Buhari Ya Gabatar Da Kudirin Dokar Kare Bayanai A Majalisa
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci Majalisar Dattawa ta amince da wani kudurin dokar kare bayyanai wanda sashen zartarwar gwamnatin tarayya ya gabatar a Majalisar.

Kamar yadda dokar kasa ta tanadar a sashi na 58 sakin layi na 2 na kundin tsarin mulkin Nijeriya wanda aka yi wa kwaskwarima a 1999.

Shugaban ya bayyana wannan bukatar ne cikin wata wasikar da ya aike wa Majalisar wanda aka karanta a zaman da Majalisar tayi a ranar Talata.

A cikin wasikar, shugaban ya ce “Na gabatar da wannan kudiri na dokar kare muhimman bayyanai ta Nijeriya a gaban wannan Majalisar domin ta yi nazari a kai kana ta tabbatar da shi a matsayin doka”

Makasudin samar da wannan doka shi ne domin kare hakkin ‘yancin ‘yan kasa ta yadda ya shafi bayyanansu kamar yadda kundin tsarin mulkin Nijeriya ya tanadar.

Manufar dokar ita ce samar da tsarin dokar kariyar bayyanai mutane da kuma kafa hukumar kare bayyanai ta Nijeriya da za ta sa ido a kan dokokin bayanan jama’a.

Daga cikin wasu muhimman abubuwan da dokar ta kunsa, akwai batun tsarin yadda za a rinka sarrafa bayyanan mutane, inganta tsarin yadda za a gudanar da bayyanan mutane ta hanyar da za ta kare tsaron bayyanan nasu da kuma samar da sirranta masu bayanan da kuma tabbatar da an mu’amalanci muhimman bayyanan da adalci, ta hanyar shari’a.

Baya da hakan, dokar za ta taimaka wajen kare bayyanan mutane da kuma samun wani abun dogaro idan an samu sabani a bangaren bayanan mutane, tabbatar da cewa, masu kula da bayannan sun yi wa mutane adalci a game da bayyanansu.

Idan ba a manta ba, a shekarar 2022 ne shugaba Muhammadu Buhari ya ba da amincewarsa wajen kafa cibiyar kula da muhimman bayannani wanda Dokta Vincent Olatunji ya ke jagoranta a matsayin kwamishana domin tabbatar da an bi tsarin kare muhimman bayyanai na Nijeriya.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

“Yadda Ganduje Ya Kore Mu Daga APC Haka Mu Ka Sallame Shi A Siyasar Kano” -Abdulmumini Jibril

Next Post

President-elect Tinubu mourns widow of first Kano governor Audu Bako

Next Post
President-elect Tinubu mourns widow of first Kano governor Audu Bako

President-elect Tinubu mourns widow of first Kano governor Audu Bako

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.