• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Buhari ya bada umarnin kamo ƴan bindigar da su ka kashe jami’an tsaron NSCDC

Katsina City News by Katsina City News
January 13, 2023
in Sashen Hausa
0
Buhari ya bada umarnin kamo ƴan bindigar da su ka kashe jami’an tsaron NSCDC
0
SHARES
24
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya bada umarnin kamo ƴan bindigan da a ka rawnaito cewa sun karbe jami’an hukumar tsaron farar hula, NSCDC.

Buhari ya kuma bayyana “ɓacin ransa” game da kisan jami’an tsaron na Civil Defense guda bakwai da ‘yan fashin daji suka yi a Jihar Kaduna, yana mai ba da umarnin a kamo su.

BBC ta rawaito cewa wata sanarwa daga Fadar Shugaban Ƙasa ta ce shugaban wanda ya siffanta kisan da “tsautsayi”, ya jinjina musu “saboda sadaukar da rayuwarsu ga ƙasa Najeriya”.

“Ina jimami tare da ‘yan uwan waɗanda aka kashe da kuma abokan aikinsu. Allah ya ba su da kuma hukumar haƙurin rashinsu,” in ji Buhari.

Sanarwar da Garba Shehu ya fitar a yau Alhamis ta ƙara da cewa shugaban ƙasa ya umarci sojojin Najeriya su bi sawun ‘yan fashin da suka kashe su “don bi musu haƙƙinsu”.

Share

Related

Source: Daily Nigeria
Via: Katsina City News
Previous Post

Katsina Gov’ship: Radda, Lado, Khalil, Jino, Talba For Daily Trust Town Hall Meeting Saturday

Next Post

Olsa | Ka san magungunan da ke iya janyo Olsa?

Next Post
Olsa | Ka san magungunan da ke iya janyo Olsa?

Olsa | Ka san magungunan da ke iya janyo Olsa?

Recent Posts

  • Brief History of Architect Ahmed Musa Dangiwa, New Secretary To Katsina State Government
  • Governor Radda Swears in New SSG, Chief of Staff, and Private Personal Secretary
  • MASARI: FAREWELL TO A POLITICAL GEM
  • “Naira dubu Saba’in (70) Muke saida Tiyar Dabino a Katsina” Umar Is’haq
  • Ban Iske Ko Naira A Baitil Malin Jihar Zamfara Ba

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.