• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Buhari ya amince da dakatar da Hudu Ari

Katsina City News by Katsina City News
April 20, 2023
in Sashen Hausa
0
Buhari ya amince da dakatar da Hudu Ari
0
SHARES
17
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da matakin hukumar zaɓen ƙasar na dakatar da kwamishinanta na jihar Adamawa, Barista Hudu Yunusa Ari, ya zuwa lokacin da za a kammala bincike.

Tuni dai hukumar zaɓe ta damƙa batun Hudu Ari hannun babban sufeton ‘yan sanda don ya binciki halayyar kwamishinan a lokacin zaɓen cike giɓi na jihar Adamawa.

Shugaba Buhari ya umarci gudanar da bincike da gurfanar da Hudu Ari gaban shari’a, matuƙar an same shi da hannu.

Wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai na Sakataren Gwamnatin Tarayya Willie Bassey ya fitar, ta kuma ambato Buhari yana umartar babban sufeton ‘yan sanda da babban daraktan hukumar tsaron farin kaya DSS da babban kwamandan hukumar tsaro ta Civil Defence, su ma su gudanar da bincike kan rawar da jami’ansu suka taka wajen taimaka wa Barista Hudu Yunusa Ari.

Ya kuma buƙaci ɗaukar matakin ladabtarwa kan duk wanda aka samu da laifi.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Ya Saci Zakara Saboda Bai Ci Nama Ba Tun Farkon Azumi

Next Post

PRESIDENT-ELECT’S SALLAH MESSAGE

Next Post
Akwai ’Yan Siyasar Da Ke Kokarin Hana Rantsar Da Tinubu – DSS

PRESIDENT-ELECT'S SALLAH MESSAGE

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.