• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Buhari ya amince a sayo wa NDLEA motoci masu silke

September 28, 2022
in Sashen Hausa
0
Buhari ya amince a sayo wa NDLEA motoci masu silke
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin Najeriya ta amince da kashe naira miliyan N580.5 don sayo motoci masu silke da zimmar yaƙi da miyagun ƙwayoyi da hukumar National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA).ke yi.

NDLEA na ƙarƙashin kulawar ofishin Ma’aikatar Shari’a wadda kuma ita ce ta gabatar da ƙudirin neman sayen motocin, kamar yadda Ministan Shari’a Abubakar Malami ya faɗa wa manema labarai a fadar shugaban ƙasa bayan kammala zaman Majalisar Zartarwa na yau Laraba.

A cewarsa: “Daliln da ya sa aka gabatar da ƙudirin shi ne don a nemi amincewar majalisar wajen bayar da kwangilar sayo motoci huɗu masu silke da ke da kujeru 14 ga NDLEA.”

Ya ƙara da cewa an yanke shawarar sayo motocin ne da zimmar kare rayuwar jami’an hukumar ta NDLEA “da ke aiki tuƙuru don ba da sakamako mai kyau”.

Kuɗin sun ƙunshi kashi 7.5 cikin 100 na kuɗin harajin VAT na tsawon mako 16, a cewar ministan.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

ZAƁEN 2023: Atiku Ya Ƙaddamar Da Yaƙin Neman Zaben Shi A Birnin Tarayya Abuja

Next Post

Jami’in Ɗan Sanda ya harbe mutum har lahira a garin Saminaka, Jihar Kaduna.

Next Post
Jami’in Ɗan Sanda ya harbe mutum har lahira a garin Saminaka, Jihar Kaduna.

Jami'in Ɗan Sanda ya harbe mutum har lahira a garin Saminaka, Jihar Kaduna.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In