• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Benzema ya lashe kyautar Ballon d’Or karo na farko a rayuwarsa ta ƙwallon ƙafa

Katsina City News by Katsina City News
October 18, 2022
in Sashen Hausa
0
Benzema ya lashe kyautar Ballon d’Or karo na farko a rayuwarsa ta ƙwallon ƙafa
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Karim Benzema ya lashe kyautar zakaran ƙwallon kafa na shekara mai suna Ballon d’Or a karo na farko a rayuwarsa ta ƙwallon ƙafa.

Kyautar dai ta zamto lada ne ga gagarumin ƙwazon da Benzema ya yi a kakar wasa ta 2021-2022.

An dai bada kyautar ne a wani biki da ya gudana a wani dakin taro na Theatre du Chatelet da ke Paris.

Kyaftin din Real Madrid Benzema, ya kasance wanda aka fi sa ran zai lashe kyautar a jiya Litinin bayan da ya ja ragamar da kungiyar ta Spain zuwa nasarar lashe gasar cin kofin La Liga da na Champions League a bara.

Gabanin gasar cin kofin duniya ta FIFA a watan Nuwamba zuwa Disamba, an canja tsarin cancantar lashe kyautar Ballon d’Or bisa ga kwazo a wasanni na yau da kullun a kaka a karon farko.

A maimakon a da sai a kan ƙwazon da ɗan wasa ya yi idan an shiga wata kakar wasannin.

Sai dai kuma dan wasan Faransa Benzema ya kasance kan gaba a kowane hali.

Sai gashi shi ne ya lashe gasar bayan ya zura kwallaye 44 a wasanni 46 kuma ya samu kambu na biyar a Turai a kakar 2021-2022.

Share

Related

Source: Fagen Wasanni
Via: Katsina City News
Previous Post

Gunmen Attack Church In Kogi, Kill Two, Injure Others

Next Post

INDIAN BILLIONAIRE AND ORIGINAL HAPPINESS

Next Post
INDIAN BILLIONAIRE AND ORIGINAL HAPPINESS

INDIAN BILLIONAIRE AND ORIGINAL HAPPINESS

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.