• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Bansan da wasu kuɗi da aka Fidda a ƙarƙashin Ofishina ba, ina wajen Kamfen” -Gwajogwajo

January 24, 2023
in Sashen Hausa
0
“Bansan da wasu kuɗi da aka Fidda a ƙarƙashin Ofishina ba, ina wajen Kamfen” -Gwajogwajo
0
SHARES
56
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kwamishinan Kananan hukumomi da Masarautu na jihar Katsina Rt. Hon. Ya’u Umar Gwajo-Gwajo ya musanta wata takarda dake yawo a kafafen sada zumunta da ke nuna cewa an cire zunzurutun kudi har kusan naira miliyan ɗari biyar don tarbar shugaban ƙasa da zaizo ziyara ta musamman a tsakanin 26 zuwa ashirin da bakwai ga wannan wata da muke ciki.

Gwajo-Gwajo ya bayyana cewa shi rabonsa da Ofis tun ranar Laraba, yana can wajen Kamfen Dantakarar Gwamna Dakta Dikko Umar Raɗɗa.

Kwamishinan yace a ranar Litinin kuma 23 ga wata an tashi da shirin gidan Radio na BBC Hausa wanda suka shirya muhawara a tsakanin ‘Yantakara kuma yaga yanada ra’ayi jin abinda Dantakararsu zai fada shine ya tafi can, bayan dawowarsa ya zarce gid don ganawa da Baƙi, yace don haka bai je Ofis ba, baisan da wata takarda ba. 

Yace idan yaje Ofis yaga takarda zai duba yaga mi take cewa, koma wa ya turo, idan akwai bukatar a tsaya a duba koma waye za’a turawa sai a tura mashi.

Gwajo-Gwajo yace ita kardai idan har akwaita shi baisan abinda ta kunsa ba sai ya duba yaga mi za’ai mike cikinta. Ya bayyana cewa mai yiyuwa zarge-zarge ne kawai, yace sai a jira idan dagaske ne. Yaja hankalin al’uma akan su daina aiki da zargi.

A karshe ya tabbatarwa Al’ummar jihar Katsina cewa kudin ƙananan hukumomi naira Biliyan goma sunanan ba gara ba zago, sunma ƙaru bisa ga Bilyan goma.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

An aike da mutumin da aka kama da katinan zaɓe 29 zuwa gidan yari a Kano

Next Post

Ƴan NNPP da dama sun sauya sheƙa zuwa PDP a Yobe

Next Post
Ƴan NNPP da dama sun sauya sheƙa zuwa PDP a Yobe

Ƴan NNPP da dama sun sauya sheƙa zuwa PDP a Yobe

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In