• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Bannar da gwamnatin jahar katsina ta yi ma al’ummar jahar katsina, gwara birai da su” Inji Engr Nura Khalil

January 23, 2023
in Sashen Hausa
0
“Bannar da gwamnatin jahar katsina ta yi ma al’ummar jahar katsina, gwara birai da su” Inji Engr Nura Khalil
0
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Muhammad Kabir
Jaridar Taskar Labarai

Dan Takaran Kujerar Gwamna a Jam’iyyar NNPP Engr Nura Khalil yace bannar da gwamnatin jahar katsina ta yi ma al’ummar jahar, gwara birai da su.

Dan takarar ya fadi hakan ne a lokacin da yake zan tawa da kwamitin tuntuba na yakin neman zaben Nura Khalil (Nura Khalil campaign organization contact and mobilisation committee).

Wadan da suka fito daga shiyoyin Funtuwa, Daura da shiyar Katsina. Taron ya gudana a dakin taro na Munaj event center Dake Cikin Birnin katsina ranar Lahadi 22/1/2023.

Nura Khalil ya Kara da cewa “Allah ya jarabemu, ya hada mu da shuwagabani, tsawon Shekara takwas Babu Wani Abu da sukai sai gallaza ma Mutane agaba.”

Dan takarar dai ya zargi gwamnati da sayar da kadarori waɗanda Shuwagabannin baya Suka Samar.

A taron Nura Khalil ya gabatar da manufofin sa da kudurorinsa guda goma (10) don samar da Sabuwar Jahar Katsina, yace zai samar da Tsaro, Noma da Kasuwanci, kawar da talauci, Ilimi, mayar da Yan gudun hijira, Bada cikakken Yanci ga ƙananan hukumomi, da dai sauransu.

Shima a nashi Jawabin Shugaban kwamitin Hon. Nasiru Umar Dutsinma ya bayyana cewa kowa ya sani lokuttan baya kamar wata biyu da suka wuce mai girma dan takarar gwamnan mu ya nada mu domin mu zagaya mu tattauna da masu ruwa da tsaki na wadannan kananan hukumomi da suka halarci wannan taro.

Daga karshe yayi kira ga mambobin da Suka halacci taron idan sun koma kananan hukumomin su subi mazabu mazabu da rumfunan zabe su fidda mutane biyar-biyar a karkashin su.

Share

Related

Source: Taskar Labarai
Via: Katsina City News
Previous Post

ƁARAYIN DAJI SUN SASSARI WANI MUTUM A CIKIN GARIN BATSARI

Next Post

Cire Sabbin Kuɗi da Maida tsofin Kuɗi a Bankuna: Katsina ta shiga Mawuyacin Hali

Next Post
Cire Sabbin Kuɗi da Maida tsofin Kuɗi a Bankuna: Katsina ta shiga Mawuyacin Hali

Cire Sabbin Kuɗi da Maida tsofin Kuɗi a Bankuna: Katsina ta shiga Mawuyacin Hali

Recent Posts

  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan
  • Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai
  • DPO na Ƙanƙara ya haɗu da Fushin Ɗan takarar Gwamna, Sanata Yakubu Lado Danmarke.

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In