• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Bankuna sun fara mayar wa ‘yan Najeriya tsoffin takardun Naira

March 6, 2023
in Sashen Hausa
0
Bankuna sun fara mayar wa ‘yan Najeriya tsoffin takardun Naira
0
SHARES
80
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Biyo bayan hukuncin da kotun kolin Najeriya ta yanke, wanda ya kara wa’adin dokar amfani da sabon kudin kasar zuwa watan Disamba, wasu bankunan ajiya sun fara biya da tsoffin takardun kudi.

Binciken da jaridar Daily Trust ta gudanar, ya nuna cewa wasu bankunan kasuwanci a birnin Kano da Abuja sun fara bawa jama’a tsofaffin takardun kudi na Naira 500 da kuma 1000.

Yayin da wasu rassan bankin Guarantee Trust Bank (GTB) suka fitar da tsoffin takardun kudin, wasu kuma kamar bankin Polaris da ke Abuja ba su fara ba har yanzu.

Majiyoyi daga bankin GT sun ce sun sami umarni daga hukumominsu kan su fara bawa jama’a tsoffin takardun kudi.

Masana harkokin tattalin arziki sun bukaci shugaban kasar Muhammadu Buhari da ya umurci gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele, da ya yi biyayya ga hukuncin da aka yanke kan ci gaba da amfani da tsoffin takardun kudin har zuwa watan Disambar.

Share

Related

Source: Rfi
Via: Katsina City News
Previous Post

Breaking: Court grants N500 Million Bail to Alhassan Ado Doguwa

Next Post

Hajj Training Institute Graduates First Set Of Students Tomorrow  

Next Post
Hajj Training Institute Graduates First Set Of Students Tomorrow  

Hajj Training Institute Graduates First Set Of Students Tomorrow  

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In