• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.

January 28, 2023
in Sashen Hausa
0
Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
0
SHARES
32
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babban bankin Najeriya ya samar da naira miliyan 120 domin badawa ga wakilanshi 750 suyi aikin canjin tsaffin kuɗaɗe a fadin jihar Katsina masamman ma a kananan hukumomin dake da ƙarancin bankuna.

Daraktan babban bankin mai kula da hadahadar kudade Ahmed Bello Umar ne ya sanar da hakan a lokacin taron manema labarai da ya gudana a reshen bankin na kasa dake Katsina.

Kamar yadda ya bayyana, wakilan su sun shiga kananan hukumomi Daura, Mashi, Mashi, kuma zasu shiga sauran kananan hukumomin jihar Katsina.

Ya kuma ce bankin na tura tawaga domin tabbatar da ganin bankuna na cika umarnin da aka basu; wanda suka haɗa da buɗewa a ranakun Asabar da Lahadi, sanya ma injinan ATM isassun kudade da kuma daina bada kudi cikin bankuna.

A kokarin ganin al’ummar jihar Katsina sun fahimci shirin, Ahmed Bello Umar ya ce sun saka hukumar wayar da kan yan Najeriya ta NOA.

Daraktan ya hakikance cewa, har yanzu babu wata sanarwar a hukumance dake ɗauke da labarin ƙara lokacin daina amsar tsaffin takardun kudaden.

Daga karshe babban bankin ya bada kafofin aike mashi da korafe korafe ta hanyar kiran wannan lambobin salular 08176657641, 08176657642 ko kuma aike mashi da sakon email ta adireshinshi mai suna “[email protected]”

Share

Related

Source: Popular News
Via: Katsina City News
Previous Post

INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Next Post

Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.

Next Post
Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.

Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In