• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

ba mutane 39 aka sace a Katsina ba – Ƴan sanda

Katsina City News by Katsina City News
November 3, 2022
in Sashen Hausa
0
ba mutane 39 aka sace a Katsina ba – Ƴan sanda
0
SHARES
11
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ƴan sandan jihar Katsina a jiya Laraba ta dage cewa wasu ‘yan ta’adda da su ka kai hari karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina sun yi garkuwa da matasa 21 ne ba 39 kamar yadda wasu kafafen yada labarai su ka ruwaito ba.

Jaridar The Nation ta rawaito cewa kakakin rundunar ƴan sanda a jihar, SP Gambo Isa, ya shaida mata cewa, matasan 21 na aiki ne a wata gona da ke kusa da kauyen Kompani Mayardua lokacin da ‘yan ta’addan su ka dira a wurin.

Isa ya ce jami’an tsaro na nan su na bin sawun ƴan ta’addan.

Wasu mazauna yankin sun ce ƴan ta’addan sun kewaye gonakin ne da misalin karfe 3 na yammacin ranar Lahadi, a daidai lokacin da matasan ke aikin girbin amfanin gona.

Matasan da suka hada da mata bakwai, maza 14 masu shekaru tsakanin 16 zuwa 21, an ce an dauke su aiki daga a da ke kewaye da gonar.

Wani mazaunin garin ya ce an sanar da shi a daren Lahadi cewa an sace ‘yar wansa tare da wasu da rana.

Ya ce: “Yar uwata tana shirin bikin aurenta. Ina tsammanin hakan ya sa ta tafi aikin gonar. An shaida min cewa ‘yan ta’addan sun nemi kudin fansa.”

Share

Related

Source: Daily Nigerian Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Yadda Ake Amfani Da Google Drive

Next Post

Yan bindiga sun sace matar kwamandan Civil Defence a Jihar Nasarawa

Next Post
Yan bindiga sun sace matar kwamandan Civil Defence a Jihar Nasarawa

Yan bindiga sun sace matar kwamandan Civil Defence a Jihar Nasarawa

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.