• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ayyukan Jinkai: Kungiyar Asiwaju/Gwagware Gida-gida zata raba kayan masarufi a jihar Katsina

December 10, 2022
in Sashen Hausa
0
Ayyukan Jinkai: Kungiyar Asiwaju/Gwagware Gida-gida zata raba kayan masarufi a jihar Katsina
0
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar fafutuka da yaƙin neman zaben shugaban ƙasa na jam’iyyar APC da Ɗan takarar Gwamnan jihar Katsina Dakta Dikko Umar Radda mai suna “Asiwaju/Gwagware Gida-gida Iniciative” Karkashin jagorancin Alh. Ibrahim Masari bisa kulawar Hon. Alh. Aliyu Ilu Barde ta shirya rabon kayayyakin Masarufi Irinsu Tufafi (Shaddodi), Tabarmi, Butocin Alwala da sauran su.

Da yake bayyana yanda tsarin raba kayayyakin yake, Hon. Aliyu Ilu Barde yace, rabon zai shafi Dukkanin ƙananan hukumomi 34 na jihar Katsina, wanda za’a raba Shadda Bandir Ɗari biyar, Butocin Alwala Dozin ɗari biyar, Barguna ɗari biyar. Dukkanin su ga Makarantun tsangayu, da gidajen Marayu da Talakawa marasa galihu.

Ya bayyana cewa za’a fara daga ƙaramar hukumar Katsina a ranar Lahadi inda aikin zaici gaba zuwa ko ina a faɗin jihar.

Kungiyar ta Asiwaju Gwagware Gida-gida Iniciative ta saba irin wannan rabon Tallafin ga marasa ƙarfi da masu lalura ta rashin lafiya, wanda ko a watannin da suka gabata kungiyar ta jagoranci kai tallafin kuɗi ga wata mata da Mijinta ya mutu ya barmata marayu mata, da kuma wani mai lalurar Kansar jini da kungiyar ta tallafawa da naira dubu ɗari biyu domin sayen magani.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Kungiyar da ke goyon baya da yaƙin neman zaben Tinubu ta “Dan Guruf Support for Tinubu 2023” ta shiga Mai’adua

Next Post

Katsina: Masari receives panel report on Yar’Adua varsity

Next Post
Katsina: Masari receives panel report on Yar’Adua varsity

Katsina: Masari receives panel report on Yar’Adua varsity

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In