• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ashe Amaryar Da Ake Cewa Ta Yi Kankanta Bazawara Ce?

March 17, 2023
in Sashen Hausa
0
Ashe Amaryar Da Ake Cewa Ta Yi Kankanta Bazawara Ce?
0
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Amarya Sakina dai bazawara ce, kuma tun kafin aurenta na fari ta shiga Jami’ar Jihar Bauchi da ke Gadau

A wanann makon ne soshiyal mediya ta dau zafi sakamakon bullar bidiyon wani dattijon Ango ya na budar kan matashiyar amaryarsa.

Nan take ’yan gaza-gani da ’yan bani-na-iya suka ce wuuuu wannan ’ya ta yi kankanta da aure, kuma in ma ta isa, ba dai da wannan ‘kakan na ta’ ba.

Wannan dai ba ya rasa nasaba da karamar kira da take da ita, da har wasu ke kallon ba ta wuce shekaru 12 ba.

Sai dai binciken Aminiya ya gano cewa amarya mai suna Sakina Musa Waziri dai bazawara ce mai shekaru akalla 21.

Kuma angonta da aka gan su cikin bidiyo shi ne Dan Malikin Bauchi, Alhaji Aminu Muhammad.

Sakina dai haifaffiyar Unguwar Railway ce da ke Birnin Bauchi.

Mahaifinta Malam Musa Waziri tsohon alkali ne.

Ta kuma shiga Jami’ar jihar Bauchi da ke Gadau kafin ta yi auren fari. Sai dai auren bai dade ba suka rabu.

Share

Related

Source: Aminiya
Via: Katsina City News
Previous Post

Sufuri: Matafiya Daga Wasu Garuruwa Sun Shiga Halin Ha’ula’e Sanadiyyar Ƙin Karɓar Tsofaffin Takardun Kuɗi Ko Transfer

Next Post

Former NPA boss Hajiya Hadiza Bala Usman shortly after casting her votes in Musawa town Katsina state.

Next Post
Former NPA boss Hajiya Hadiza Bala Usman shortly after casting her votes in Musawa town Katsina state.

Former NPA boss Hajiya Hadiza Bala Usman shortly after casting her votes in Musawa town Katsina state.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In