• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

APC ta buƙaci INEC ta bayyana adadin katin zaɓe da aka karɓa.

Katsina City News by Katsina City News
February 22, 2023
in Sashen Hausa
0
APC ta buƙaci INEC ta bayyana adadin katin zaɓe da aka karɓa.
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kwamitin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ya buƙaci hukumar zaɓen ƙasar ta bayyana wa al’umar ƙasar adadin katunan zaɓen aka karɓa a faɗin ƙasar, gabanin babban zaɓen da ke tafe ranar Asabar.

Daraktan shirye-shirye da sanya idanu kan zaɓe na kwamitin yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa na jam’iyyar, kuma ministan ayyuka da gidaje na ƙasar Babatunde Raji Fasola ne ya bayyana haka a wani taron manema labarai da ya gabatar ranar Talata a Abuja babban birnin ƙasar.

Ya ce ya kamata INEC ta bayyana adadin katin zaɓe da kowacce jiha da ƙaramar hukuma ta karɓa a ƙasar.

Ya ƙara da cewa “Mun shirya, mun bai wa wakilan jam’iyyarmu horo, mun kammala shirinmu game da zaɓen, dan haka muke ganin ya kamata INEC ta bayyana wa ‘yan ƙasa adadin mutanen da suka karɓi katin zaɓensu”.

“Ina ganin yin hakan zai taimaka wajen tabbatar da inganci da sahihancin zaɓen. An faɗa mana adadin mutanen da suka yi rajistar zaɓe, amma ba a faɗa mana yawan waɗanda suka karɓi katunansu ba, dan haka ya kamata mu tambaya”.

A ranar Asabar mai zuwa ne dai INEC za ta gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na ‘yan majalisun dokokin tarayya a faɗin ƙasar

Share

Related

Previous Post

NIGER STATE POLICE COMMAND RECEIVES ANTI-RIOT EQUIPMENT, CONFIRMS READINESS FOR ELECTION AS IGP DEPLOYS AIG, OTHERS TO THE STATE FOR GENERAL ELECTION SECURITY SUPERVISION.

Next Post

An harbe tare da ƙona gawar ɗan takarar kujerar Sanata a Najeriya

Next Post
An harbe tare da ƙona gawar ɗan takarar kujerar Sanata a Najeriya

An harbe tare da ƙona gawar ɗan takarar kujerar Sanata a Najeriya

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.