• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ana Kokarin Yin Amfani Da Kotu Domin A Murɗe Mani Zaɓe – Hon. Aminu Chindo

Katsina City News by Katsina City News
March 27, 2023
in Sashen Hausa
0
Ana Kokarin Yin Amfani Da Kotu Domin A Murɗe Mani Zaɓe – Hon. Aminu Chindo
0
SHARES
73
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Zaɓaɓɓen Ɗan majalissar tarayya mai wakiltar mazabar Katsina ta tsakiya Hon. Aminu Chindo, ya zargi gwamnatin jihar Katsina da yi mashi bita da kulli, domin ƙwace kujerar shi, bayan nasarar da ya samu na lashe zaɓen da gagarumin rinjaye.

“A wata zantawa da Hon. Aminu Chindo, yai da manema labarai, ya bayyana cewa gwamnatin jihar Katsina ta yi amfani da sakataren ilimi na ƙaramar Hukumar Katsina (ES) ya ɓoye takarardun makaranta ta domin a ƙalubalanci nasarar da ya samu a kotu.

An gudanar da zaben ne, a ranar Asabar 25 Ga watan Feb. 2023. inda Hukumar zabe ta ƙasa INEC ta bayyana Aminu Chindo a matsayin wanda ya lashe zaɓe da kuri’u 40,812 wanda ya doke abokin karawar shi na jam’iyyar APC Hon. Sani Ɗanlami da tazarar kuri’u sama da dubu goma sha baƙwai.

~ Katsina Reporters

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Journalist’s Encounter With Kaduna Gov-Elect: Says His Life Is In Danger, Demands Security Protection/Apology

Next Post

President-elect Asíwájú Tinubu calls for prayers, thanksgiving to mark 71st birthday

Next Post
Tinubu consoles Kano traders over market fire

President-elect Asíwájú Tinubu calls for prayers, thanksgiving to mark 71st birthday

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.