• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

AN ZABI SAMEER MUSAWA CIKIN KWAMITIN YAKIN NEMAN ZABEN TINUBU DA SHETTIMA.

December 3, 2022
in Sashen Hausa
0
AN ZABI SAMEER MUSAWA CIKIN KWAMITIN YAKIN NEMAN ZABEN TINUBU DA SHETTIMA.
0
SHARES
77
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


@ katsina city news
An zabi Dakta Sameer Ismail Musawa cikin kwamitin yakin neman zaben Tinubu da Shettima kuma an saka shi bangaren hudda da wayar da kan jama a .
Zaben ya zo ne, a wata wasika da sakataren kwamitin na kasa Honourable James Abiodun faleke ya Sanya ma hannu a ranar 28/11/2022.
Wasikar ta ce, kwamitin yakin neman zaben ya rubuta cewa, an zabi sameer ne, saboda sanin da akayi masa na kishin kasa da neman kasar ta ci gaba, ya Sanya aka zabe shi.
Wasikar ta cigaba da cewa, Ana fatan zaiyi aiki tukuru don ganin nasarar APC a zabubbakan 2023
Wasikar ta cigaba da cewa,wannan aikin na kawo cigaba da kuma kishin kasa da jam iyya da dorewar Dimokaradiyya.
Sameer Dan kasuwa ne, Wanda kan shiga tsundum a duk harkokin Matasa da cigaban Al umma.
Ya sha samun lambobin yabo da kambin karramawa akan ayyukan shi.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

PRESS RELEASE: RAAMP RECEIVED AN AWARD OF EXCELLENCE.

Next Post

“Al’adar Ƙungiyar mu idan baka da Katin zaɓe ba zamu taɓa tafiya da kai ba” -Musa Gafai

Next Post
“Al’adar Ƙungiyar mu idan baka da Katin zaɓe ba zamu taɓa tafiya da kai ba” -Musa Gafai

"Al'adar Ƙungiyar mu idan baka da Katin zaɓe ba zamu taɓa tafiya da kai ba" -Musa Gafai

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In