• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

An Rufe Tagwayen Tafsiran Al-kur’ani Na Ramadhan Na Bana A Katsina.

Katsina City News by Katsina City News
April 19, 2023
in Sashen Hausa
0
An Rufe Tagwayen Tafsiran Al-kur’ani Na Ramadhan Na Bana A Katsina.
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
Sheikh Yakubu Yahaya Katsina a lokacin gudanar da Tafsirin a Katsina

Daga Mohammad A. Isa Da Bin Yaqoub Katsina.

Bayan kwashe kimanin kwanaki 29 ana gudanar da tagwayen Tafsiran Al-ƙur’ani mai girma na watan Ramadan a Katsina wanda ’yan’uwa Musulmi almajiran Shaikh Ibraheem Yaqoub Alzakzaky (H) ke gabatarwa, daga karshe an rufe Tafsiran a ranar Talatar nan 27 ga Ramadhan, 1444H (18 ga Afrilu, 2023).

Tafsiran wadanda suka kasu biyu: na ‘yan’uwa Mata wanda Malam Muhammad Sani Lawal ke gabatarwa a duk Safiya a tsohuwar Markazin ‘yan’uwa da ke Unguwar Yari, sai kuma wanda Shehin Malamin, Shaikh Yakubu Yahaka ke gabatarwa ‘yan’uwa Burazu a Sabuwar Markaz da ke Kofar Marusa a kowane yammaci, an samu rufe tafsiran baki daya sai kuma in Allah ya kai mu badi; Tafsiran da Shaikh Yakubu Yahaya ya gabatar da jawaban rufewa.

A lokacin da shehin Malamin ke gabatar da jawaban ƙarshe a tagwayen muhallan biyu, Malamin ya fadakar tare da jan hankalin al’ummar Musulmi a kan halin da suke ciki na rarraba da kyamar juna, inda kusan jowa ya ja nashi 6angare ya ware.

Malamin ya kuma yi tsokaci a kan yadda wasu mutane masu da’awar masoya Annabi ne, amma suke ta6a janabin Manzon Allah ta hanayar je masa magannun raini, inda ya ce duk wanda raina Annabi daidai da silin gashin girar ido, ko yi wa Annabi to babu babu rahamar Allah, domin ya bar Musulunci.

“Wannan mummunar da’awar (ta raina Ma’aiki) an ƙirkire ta ne domin rusa addinin musulunci, da kafirta kowa madamar ba aƙidarsu yake bi ba”.

Har wayau Shehin Malamin ya yi kira ga al’ummar musulmi da su tashi tsaye don magance wannan matsalar tun kafin Allah ya yi fushi da wannan al’ummar baki daya, domin Allah da kansa yana girmama tare da tasasawa a yayin yi wa Annabi magana, to balle mu da aka yi don shi.

Abin da ke biye, wasu daga cikin Hotunan rufe tagwayen Tafsiran ne da mu ka ɗauko maku.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

THE BIOGRAPHY OF LATE IBRAHIM COOMASIE IS ON PROGRESS.. says Dr Aliyu Idris funtua

Next Post

Adamawa: INEC To Present Certificate Of Return To Fintiri In Abuja

Next Post
Adamawa: INEC To Present Certificate Of Return To Fintiri In Abuja

Adamawa: INEC To Present Certificate Of Return To Fintiri In Abuja

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.