• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

An fara gabatar da sakamakon zaɓen gwamna a jihar Adamawa

March 19, 2023
in Sashen Hausa
0
An fara gabatar da sakamakon zaɓen gwamna a jihar Adamawa
0
SHARES
38
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar zaɓen Najeriya mai zaman kanta ta fara karɓar sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya.

Kawo yanzu dai an karɓi sakamakon ƙananan hukumomi tarar – daga cikin ƙananna hukumomin jihar 21 -da ake gudanarwa a cibiyar tattara sakamakon zaɓen da ke birnin Yola.

Manyan ‘yan takara biyu ne dai ke kan gaba a zaɓen jihar, waɗanda suka haɗar da gwamnan jihar Ahmadu Umaru Fintiri na jam’iyyar PDP, wanda ke neman wa’adi na biyu, da kuma Sanata Aishatu Dahiru Ahmed Binani ta jam’iyar APC.

Ga yadda sakamakon ƙananna hukumomin da aka gabatar ya kasance:

Karamar hukumar Jada

ADC – 112

APC – 20899

PDP – 22933

SDP – 753

Karamar hukumar Gombi

ADC – 148

APC – 19665

PDP – 19866

SDP – 59

Karamar hukumar Guyuk

ADC – 55

APC – 14172

PDP – 18427

SDP – 422

Karamar hukumar Shelleng

ADC – 24

APC – 12589

PDP – 14867

SDP – 1136

Karamar hukumar Ganye

ADC – 80

APC – 21605

PDP – 17883

SDP – 69

Karamar hukumar Demsa

ADC – 255

APC – 11798

PDP – 22958

SDP – 146

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Hukumar zaɓen najeriya na ci gaba da karbar sakamakon zaɓen gwamna a jihar Katsina da ke arewa maso yammacin ƙasar.

Next Post

Makinde ya lashe zaben gwamna a Oyo

Next Post
Makinde ya lashe zaben gwamna a Oyo

Makinde ya lashe zaben gwamna a Oyo

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In