• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

An aike da mutumin da aka kama da katinan zaɓe 29 zuwa gidan yari a Kano

January 24, 2023
in Sashen Hausa
0
An aike da mutumin da aka kama da katinan zaɓe 29 zuwa gidan yari a Kano
0
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wata kotun majistare a Kano ta tasa keyar Tasiu Abdullahi zuwa gidan yari har sai an yanke hukunci kan neman belinsa.

A kwanakin baya ne ‘yan sanda su ka kama Abdullahi, mai shekaru 45, da katinan zabe na dindindin guda 29, mallakar wasu al’umma a karamar hukumar Dawakintofa ta jihar Kano.

Lauya mai shigar da kara, Hadiya Ahmad, ta ce wanda ake tuhumar ya aikata laifin da ya sabawa sashe na 22 na dokar zabe ta 2022.

Sai dai Abdullahi ya musanta aikata laifin.

Don haka lauyansa MB Baba ya mika bukatar neman belinsa, amma mai gabatar da kara ya ki amincewa da bukatar.

Daga nan ne Alkalin Kotun Mai shari’a Mustapha Saad-Datti ya dage ci gaba da sauraron karar zuwa ranar 30 ga watan Janairu domin yanke hukunci kan neman belin wanda ake zargin, sannan ya bayar da umarnin a tsare wanda ake tuhuma ɗin a gidan yari.

Share

Related

Source: Daily Nigerian
Via: Katsina City News
Previous Post

Ƙungiyar Danlamiyya Amana ta raba kayan Abinci ga Makarantun Allo na Katsina

Next Post

“Bansan da wasu kuɗi da aka Fidda a ƙarƙashin Ofishina ba, ina wajen Kamfen” -Gwajogwajo

Next Post
“Bansan da wasu kuɗi da aka Fidda a ƙarƙashin Ofishina ba, ina wajen Kamfen” -Gwajogwajo

"Bansan da wasu kuɗi da aka Fidda a ƙarƙashin Ofishina ba, ina wajen Kamfen" -Gwajogwajo

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In