• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

An ɗinke ɓarakar da ke tsakanin da shugabannin APC — Bagudu

admin-admin by admin-admin
October 5, 2022
in Sashen Hausa
0
An ɗinke ɓarakar da ke tsakanin da shugabannin APC — Bagudu
0
SHARES
2
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Jam’iyyar APC ta ce jiga-jiganta sun yi nasarar dinke wata baraka da batun hada gangamin yakin neman zabe na dan takararta na shugaban kasa ya haddasa.

A kwanakin baya ne wani jerin sunaye da aka kwarmata a kafofin sada zumunta da sunan cewa shi ne gangamin yakin neman zabe na dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, lamarin da rahotanni ke cewa bai yi wa shugabannin jam’iyyar da wasu gwamnoninta dadi ba.

Amma bayan wani dogon zama da gwamnonin APC da ‘yan kwamitin gudanawarta da kuma shugabannin gangamin yakin neman zaben, jiga-jiganta sun ce sun cimma maslaha.

Shugaban kungiyar gwamnonin APC, kuma gwamnan jihar Kebbi, Alhaji Atiku Bagudu ya shaida wa BBC cewa sun shawo kan matsalar:

”Da ma wani kuskure aka yi, wato wani ma’aikaci ne ya fitar da jerin sunayen ‘yan kwamitin yakin neman zaben kafin a kammala hadawa. Ka san ana hada sunayen ne ana tuntuba. Amma yanzu an samu fahinta. Da ma ba baraka ba ce. Kuma dukkan mu muna jaddada goyon bayan ga shugabannin jam’iyyarmu da dan takaranmu na shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.”

Share

Related

Source: Daily Nigerian Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

CIKIN HOTUNA: Taron karawa Juna sani da ma’aikatar kudi ta jihar Katsina ta shirya wa ma’aikatan ta na kananan hukumomi bisa jagorancin Ofishin Accounter General na ƙasa…

Next Post

Buhari appoints new Postmaster General of NIPOST

Next Post
Buhari appoints new Postmaster General of NIPOST

Buhari appoints new Postmaster General of NIPOST

Recent Posts

  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.