• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Allah ya tsinewa Masu gine-gine a hanyoyin Ruwa” -Gwamnan Kano

September 2, 2022
in Sashen Hausa
0
“Allah ya tsinewa Masu gine-gine a hanyoyin Ruwa” -Gwamnan Kano
0
SHARES
24
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnan jihar Kano da ke arewacin Najeriya Abdullahi Umar Ganduje ya tsinewa wadanda ke gine-gine a kan hanyar ruwa, lamarin da ya yi sanadin mummunar ambaliyar da ta haddasa asarar tarin dukiya a sassan jihar.

Gwamna Abdullahi Ganduje wanda ke wannan tsinuwa yayin ziyarar da ya kai kasuwar kantin Kwari bayan ambaliyar makon jiya da ta kai ga asarar dukiyar kusan Naira biliyan 4, ya ce gine-ginen da ake akan hanyoyin ruwa ne ya haddasa ambaliyar.

Abdullahi Umar Ganduje ya ce zai ci gaba da tsinewa dukkanin masu irin wadannan gine-gine akan hanyoyin ruwa tare da umarnin rushe irin gine-ginen a ilahirin kasuwannin jihar.

Wannan ce dai ambaliya mafi muni da kasuwar ta Kantin Kwari mafi girma a jihar Kano ta fuskanta a shekarun baya-bayan nan wadda ke zuwa bayan gargadin da masana suka yi na ganin an dauki matakan yashe magudanan ruwa.

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta fitar da sanarwar gargadin da ke nuna yiwuwar sake fuskantar mamakon ruwa da ka iya kaiwa ga ambaliya a wasu jihohin arewacin Najeriya ciki har da Kano.

Share

Related

Source: Rfi
Via: Zaharadeen Mziag
Previous Post

81 DIVISION TROOPS INTERCEPT 792 PARCELS OF MARIJUANA

Next Post

Dubai Ta Sanya Wa Ƴan Najeriya Sabuwar Dokar Shiga Ƙasar

Next Post
Dubai Ta Sanya Wa Ƴan Najeriya Sabuwar Dokar Shiga Ƙasar

Dubai Ta Sanya Wa Ƴan Najeriya Sabuwar Dokar Shiga Ƙasar

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In