• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“Al’adar Ƙungiyar mu idan baka da Katin zaɓe ba zamu taɓa tafiya da kai ba” -Musa Gafai

Katsina City News by Katsina City News
December 3, 2022
in Sashen Hausa
0
“Al’adar Ƙungiyar mu idan baka da Katin zaɓe ba zamu taɓa tafiya da kai ba” -Musa Gafai
0
SHARES
14
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hon Musa Yusuf Gafai ya bayyana cewa “Kungiyar Ladon Alkhairi bata taɓa tafiya da wanda bashi a Katin zaɓe, idan ka shigo kungiyar Ladon Alkhairi ba tare da Katin zaɓe ba to baka da muhalli a cikinta” Gafai ya bayyana haka ne a lokacin da Kungiyar Yaƙin neman zaɓen Sanata Babba Kaita a matsayin Sanata, na Shiyyar Daura mai suna “Ahamadiyya Alkhairi” ta ziyarce shi, domin tattauna wasu batutuwa da zasu kawo cigaba da nasara a zaben 2023 dake ƙaratowa.

Hon. Mubarak Isah Mani shine shugaban kungiyar Ahamadiyya Alkhairi wadda yace a ƙarƙashin kungiyar akwai fiye da kungiyoyi ɗari biyar da suke mara mata baya domin tabbatar da nasarar Ahamed Babba Kaita.

Da take jawabi a wajen taron shugabar matan kungiyar Ladon Alkhairi Hajiya Yahanasu Muhammad ta bayya cewa “Babba Kaita Uban Talakawa ne, wanda ba’a taba samun wani sanata da yake kawo cigaba kai tsaye ga talakwa kamarsa ba.” Shima Sakataren Kungiyar Ladon Alkhairi Hon. Abubakar ‘Yantaba yace “Abin kunya ne ace wai wani ya fito takara daga Shiyyar Daura, tare da Sanata Babba Kaita,” yace ko da yake jam’iyyar APC ba Al’umma bace gabanta shiyasa har take ganin akwai wani wanda yafi Babba kaita a cikinta, amma ba don haka ba ai duk mai kishin al’umma ko daga wace jam’iyya ya fito zai goyi bayan takarar Sanata Babba Kaita.” Ya bayyana

Tun da fari Hon Musa Gafai ya bayyana jin dadinsa da ziyarar ta kungiyar Ahamadiyya Alkhairi inda ya sha Alwashin tafiya dasu ƙafa da ƙafa duk inda zasu shiga yakin neman zabe yace da yanzu da bayan anci zaɓe suna tare da Kungiyar kuma suna tare da Sanata Babba Kaita saboda mutum ne mai ilimi da Dattako. Taron ya gudana a Dakin taro na Gafai Restaurant dake kan Titin kofar kaura cikin garin Katsina a ranar Asabar, inda ya hada wakilan Kungiyar ta Ahamadiyya Alkhairi daga Shiyyar Daura, da kuma Shugabannin Kungiyar Ladon Alkhairi na jihar Katsina da ‘Yan jarida.

Share

Related

Via: Katsina City News
Previous Post

AN ZABI SAMEER MUSAWA CIKIN KWAMITIN YAKIN NEMAN ZABEN TINUBU DA SHETTIMA.

Next Post

‘YAN BINDIGA SUN KASHE WAKILIN AYYUKAN MASARAUTAR MATAZU

Next Post
‘YAN BINDIGA SUN KASHE WAKILIN AYYUKAN MASARAUTAR MATAZU

'YAN BINDIGA SUN KASHE WAKILIN AYYUKAN MASARAUTAR MATAZU

Recent Posts

  • 24 Hours After Tinubu’s Inauguration, DSS, EFCC Reignite Inter-Agency Rivalry
  • Tinubu To Rechannel Funds Into Education, Healthcare, Others
  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.