• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

…Abu Ibrahim Fuska biyu gareshi? -Mustapha Inuwa

January 20, 2023
in Sashen Hausa
0
…Abu Ibrahim Fuska biyu gareshi? -Mustapha Inuwa
0
SHARES
104
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Zaharaddeen Mziag @Katsina City News

Tsohon Sakataren Gwamnatin jihar Katsina kuma shugaban yakin neman Zaɓen Atiku da Lado karkashin Jam’iyyar PDP Dakta Mustapha Moh’d Inuwa ya bayya, yanda tsohon Sanatan Yankin Funtua, Sanata Abu Ibrahim ya goyi bayan Dantakarar Gwamnan Katsina Satana Yakubu Lado Danmarke ta Karkashi kasa a shekarar 2011.

A taron da ya kira na Manema Labarai bayan kammala yakin neman Zaɓen yankin Daura wato (Daura Zone) 

Dakta Inuwa ya bayyana godiya ga Dimbin Al’umma Masoya da magoya bayan jam’iyyar PDP inda suka fito kwai da Kwarkwata suka nuna soyayyarsu ga Jam’iyyar PDP da Sanata Yakubu Lado Danmarke, yace “Mungode kuma munawa Al’umma bangajiya.” Yace “Munga Masoya bama a Filin taro ba a bisa hanya cikin kauyuka ana fitowa ana mana fatan Alkhairi wannan ya nuna angaji da APC kuma am fahimci manufofin PDP, muna godiya.”

Da yake Amsa tambaya akan Maganganun da akace Dantakarar APC yayi akansa na zama Yaron Dantakararta, Inuwa ya bayyana cewa idan shi yaron Dantakara ne, ai shima Dangiwa yaron Dantakara ne, yace “Kara ma ni ace Lado da Atiku, shi kuma Radda ne kawai, ni nace Lado yaci arzikin Atiku.” Yace amma yasani Abu Ibrahim shine Ya fara goyawa Lado baya ta karkashin kasa a shekarar 2011 saboda yana kwadan a barmasa takararsa ta Sanata.” Yace Abu Ibrahim a boye ya goyi baya amma baisani ba duk abinda suke tataunawa da Lado yana zuwa ya fadimana.” Yace da muka hadu nake gayamasa sai ya nemi ya musanta maganar saida na kira Lado na sanya Speaker bayyane, Lado yayi magana yasan cewa dagaske ne, anan ido ya rainafata.”   

Dakta Mustapha Inuwa yace “idan zamu fadi Magana muna kama suna so nake mutum yazo ya karyata yace ba’aiba.”

Dakta yayi bayani sosai game a sha’anin tsaro da kuma tanda za’a iya maganinsa inda ya Aika laifin kacokam a Gwamnatin Tarayya.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

EXPAND CONSULTATION; TO DECLARE ADOPTED PRESIDENTIAL CANDIDATE SOON.

Next Post

Islamic scholar wants Hisbah established in Katsina

Next Post
Islamic scholar wants Hisbah established in Katsina

Islamic scholar wants Hisbah established in Katsina

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In