• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

A shekaru biyu, an samu haɗarin mota 19,787 da kuma mutuwa 9,227 a Nijeriya – FRSC

December 19, 2022
in Sashen Hausa
0
A shekaru biyu, an samu haɗarin mota 19,787 da kuma mutuwa 9,227 a Nijeriya – FRSC
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar kiyaye haddura ta kasa, FRSC, ta ce ta samu jimillar hadurran kan tituna 19,787, RTCs, da kuma mutuwar mutane 9,227 a 2021 da 2022.

Shugaban riko na hukumar FRSC, Dauda Biu ne ya bayyana haka yayin ganawa da manema labarai a yau Litinin a Abuja.

Biu ya ce wani bincike na RTCs da hukumar ta gudanar ya nuna cewa tsakanin 2021 zuwa 2022, daga watan Janairu zuwa Disamba 2021, ta samu hadarurruka 10,304 a duk fadin kasar.

Ta ce RTCs 9,483 aka rubuta a daidai wannan lokacin a shekarar 2022, inda ya kara da cewa an samu raguwar kashi takwas cikin dari na hadarurrukan hanyoyin.

“Daga cikin hadurran da aka samu, hukumar ta yi nasarar rage yawan mace-macen kamar yadda kuma muka samu kashi takwas cikin dari na adadin mutanen da suka mutu.

“Misali, bayananmu sun nuna cewa a tsakanin watan Janairu zuwa Disamba 2021, mutane 4,800 sun mutu, yayin da a daya bangaren kuma, mutane 4,427 su ka rasu 2022,” in ji shi.

Share

Related

Source: Daily Nigerian
Via: Katsina City News
Previous Post

“Mu jarirai ne bamu da Alhakin kowa” -Hajiya Farida  Nura Khalil 

Next Post

Gabanin tsare-tsaren Zaɓe: IGP ya yi taro da Shugabannin rundunonin ƴan Sanda.

Next Post
Gabanin tsare-tsaren Zaɓe: IGP ya yi taro da Shugabannin rundunonin ƴan Sanda.

Gabanin tsare-tsaren Zaɓe: IGP ya yi taro da Shugabannin rundunonin ƴan Sanda.

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In