• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

A KARON FARKO CIKIN SHEKARU 24 BATSARI TA SAMU GURBIN ƊAN MAJALISAR TARAYYA.

Katsina City News by Katsina City News
February 27, 2023
in Sashen Hausa
0
A KARON FARKO CIKIN SHEKARU 24 BATSARI TA SAMU GURBIN ƊAN MAJALISAR TARAYYA.
0
SHARES
89
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


…….PDP ce ta lashe zaɓen Ɗan majalisar tarayya a shiyyar Batsari/Safana/Ɗanmusa.

A ranar asabar 25-02-2023 aka gudanar da babban zaɓe a faɗin tarayyar Najeriya.
A ƙaramar hukumar Batsari ta jihar Katsina, an gudanar da zaɓen cikin lumana ba tare da samu wata hatsaniya mai yawa ba, saɓanin lokutan baya inda akan yi kare jini biri jini yayin gudanar da zaɓukan, sai dai an samu jinkirin isowa da kayan zaɓe a dukkan mazaɓun dake faɗin ƙaramar hukumar, domin baa fara zaɓukan ba sai bayan ƙarfe ɗaya na rana wanda wannan jinkirin ya harzuƙa mutane da dama har ta kai wasu na zargin ana shirya maƙarƙashiya ga ɗan takarar Ɗan majalisar tarayya na babbar jam’iyyar hamayya ta PDP wanda ya fito daga ƙaramar hukumar Batsari, domin a sauran ƙananan hukumomin na Ɗan musa da Safana an fara zaɓen cikin lokaci.
Alhaji Ali Iliyasu Abubakar Ɗan-Alhaji na jam’iyyar PDP shine ya kara da Abdulƙadir Zakka na jam’iyyar APC wanda ya fito daga ƙaramar hukumar Safana, inda Ali Iliya ya kada Abdulƙadir Zakka da ratar ƙuri’u ƙasa ga dubu biyu. Koda yake an samu hatsaniya a zauren tattara sakamakon zaɓe dake Safana inda ake zargin shugaban ƙaramar hukumar Safana Kabir Umar yayi yunƙurin kutsawa cikin zauren da nufin kawo hargitsi, amma matasa suka dirar masa wanda saida jami’an tsaro suka harba barkonon tsohuwa, domin kawo daidaito. Daga ƙarshe dai an bayyana sakamakon zaɓen kamar yadda muka faɗa jam’iyyar PDP ce ta lashe zaɓen a shiyyar ta Batsari/Safana /Ɗanmusa. Wannan shine karon farko da ɗan ƙaramar hukumar Batsari ya samu damar zama ɗan majalisar tarayya tun dawo da mulkin farar hula a shekarar 1999.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

2023 elections: Obi takes over Atiku for second place in presidential race

Next Post

Masarautar Zazzau ta tsige Hakimi saboda rashin ɗa’a

Next Post
Masarautar Zazzau ta tsige Hakimi saboda rashin ɗa’a

Masarautar Zazzau ta tsige Hakimi saboda rashin ɗa'a

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.