• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

2023: Kwankwaso ya buƙaci ƴan Nijeriya da su yi nazari kan kundin manufofin mulkinsa

Katsina City News by Katsina City News
November 5, 2022
in Sashen Hausa
0
2023: Kwankwaso ya buƙaci ƴan Nijeriya da su yi nazari kan kundin manufofin mulkinsa
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya shawarci duk wadanda suka cancanci kada kuri’a a kasar nan da su samu lokaci su yi nazari kan kundin manufofin mulkinsa na neman tabbatar da shugabanci na gari.

Kwankwaso ya bayar da shawarar ne a jiya Juma’a a Abuja, jim kadan bayan kammala sallar Juma’a a masallacin Al-Habibiyah Islamic Society’s.

Tsohon gwamnan jihar Kano da ya yi wa’adi biyu ya ce akasarin abin da ya yi niyyar yi idan aka zabe shi a matsayin shugaban Nijeriya a 2023 duk su na cikin kundin.

Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasa, ya ruwaito cewa Kwankwaso, a cikin kundin mai shafuka 160 na manufofinsa mai taken “Alkawari na zuwa gare ku: Tsarin RMK2023”, ya bayyana alkawura 20 da zai cika idan aka zabe shi.

Ya yi alkawarin samar wa ‘yan Nijeriya jagoranci na kishin kasa da cancantar da za a yi amfani da su bisa ka’idojin rayuwar al’umma.

“Za mu yi adalci ga kowa kuma za mu tabbatar da gaskiya da adalci a kowane mataki na mulki,” in ji Mista Kwankwaso.

A nasa bangaren, babban limamin masallacin Al-Habibiyyah, Fuad Adeyemi, ya yi kira ga daukacin al’ummar Musulmi da su yi abin da ya dace domin kasar ta daidaita.

A cewarsa, idan dukkan musulmi suka yanke shawarar yin abin da ya dace da taimakon juna, hakan zai kawo zaman lafiya a kasar.

“Ya kamata mu koyi taimakon juna, mu koyi taimakon juna.

Share

Related

Source: Daily Nigerian
Via: Zaharadeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Gov Masari Inaugurates White Paper Committee on Katsina Varsity Crisis

Next Post

Tirka Tirkar Shugabanci A UMYU–Masari Ya Kafa Kwamitin Nazarin Rahoton Da Aka Gabatar Masa

Next Post
Tirka Tirkar Shugabanci A UMYU–Masari Ya Kafa Kwamitin Nazarin Rahoton Da Aka Gabatar Masa

Tirka Tirkar Shugabanci A UMYU--Masari Ya Kafa Kwamitin Nazarin Rahoton Da Aka Gabatar Masa

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.