• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

2023: Dalilin da ya sa muke aiki tare da manyan ƴan takarar shugabancin ƙasa na Najeriya – UN

January 11, 2023
in Sashen Hausa
0
2023: Dalilin da ya sa muke aiki tare da manyan ƴan takarar shugabancin ƙasa na Najeriya – UN
0
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ofishin Majalisar Dinkin Duniya mai kula da yammacin Afirka da Sahel, UNOWAS, na hada kai da ƴan takarar shugaban kasa da sauran masu ruwa da tsaki a Nijeriya domin tabbatar da zaben kasar cikin lumana.

Giovanie Biha, mataimakiyar wakilini na musamman na babban sakataren MDD kuma jami’in kula da harkokin hukumar ta UNOWAS, ta bayyana hakan a jiya Talata a birnin New York yayin da ta ke gabatar da sabon rahoton UNOWAS ɗin da ya kunshi abubuwan da suka faru cikin watanni shida da su ka gabata.

Biha ta ce ofishin ya kuma shaida rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a tsakanin jam’iyyun siyasa a Najeriya domin inganta zabe cikin lumana.

“A jihar Kaduna, a watan Disamba 2022, Ofishin Jakadancin ya goyi bayan taron farko na masu ruwa da tsaki a matakin Jiha shida don inganta zabe cikin lumana. A jamhuriyar Benin, an gudanar da zaben ƴan majalisar dokokin kasar cikin kwanciyar hankali kwanaki biyu kacal da suka gabata,” inji ta.

A cewarta, ko da yake yammacin Afirka da yankin Sahel na ci gaba da fuskantar kalubalen tsaro da ba a taɓa ganin irinsa ba, amma har yanzu “kasa ce mai dimbin damammaki”.

Jami’iar ta Majalisar Dinkin Duniya, ya bukaci jakadun da su ci gaba da ba da goyon baya ga dabarun da suka shafi karfafa juriya, inganta shugabanci nagari, da karfafa zaman lafiya da tsaro.

Share

Related

Source: Daily Nigeria
Via: Katsina City News
Previous Post

Masarautar Zazzau ta kori Dogari Bayan kamasa da laifin yin lalata da wata mata.

Next Post

POLICE PRESS RELEASE: BURSTING/ARREST OF A THREE (3) MAN KIDNAP FOR RANSOM SYNDICATE AND RESCUE OF A KIDNAP VICTIM

Next Post
POLICE PRESS RELEASE: BURSTING/ARREST OF A THREE (3) MAN KIDNAP FOR RANSOM SYNDICATE AND RESCUE OF A KIDNAP VICTIM

POLICE PRESS RELEASE: BURSTING/ARREST OF A THREE (3) MAN KIDNAP FOR RANSOM SYNDICATE AND RESCUE OF A KIDNAP VICTIM

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In