• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

ƁARAYIN DAJI SUN SASSARI WANI MUTUM A CIKIN GARIN BATSARI

January 23, 2023
in Sashen Hausa
0
ƁARAYIN DAJI SUN SASSARI WANI MUTUM A CIKIN GARIN BATSARI
0
SHARES
23
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


A daren Ranar Asabar 21-01-2023 da misalin ƙarfe 03:00am na dare ɓarayin daji suka sake kawo harin ta’addanci a unguwar Dutsinma wacce wasu ke kira unguwar mata zalla dake cikin garin Batsari hedikwatar ƙaramar hukumar Batsari ta jihar Katsina. Sun afka gidan wani bawan Allah mai suna Mallam Hamisu Ɗan kes, inda suka fafata da shi har sukaci ƙarfin shi, domin da shigar su cikin ɗakin shi, sai ya rungumi mai mutum ɗaya dake da bindiga a cikinsu, wannan yasa wasu daga cikinsu suka kama saran shi da adda kamar ana saran kabushi. Sunyi masa munanan sara a kai da ƙafa(agara), hannuwa da cikin shi, suka bar shi cikin jini kwance, sannan suka sace dabbobi da babur ɗin shi. Yanzu haka yana babbar asibitin Batsari cikin mawuyacin hali, koda yake yana samun kyakkyawar kulawar likitoci. Sunyi ƙoƙarn ɓalle wasu gidaje amma dai basu samu saa ba, wannan ya sabbaba tare da jefa mutanen unguwar shiga mawuyacin halin rashin tabbas, ganin cewa ko mako ɗaya baa kulle ba ɓarayin suka shigo suka kashe wani mutum kuma suka sace masa shanu ukku.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Deposition of Makaman Katsina Idris: Is there more than meets the eye?

Next Post

“Bannar da gwamnatin jahar katsina ta yi ma al’ummar jahar katsina, gwara birai da su” Inji Engr Nura Khalil

Next Post
“Bannar da gwamnatin jahar katsina ta yi ma al’ummar jahar katsina, gwara birai da su” Inji Engr Nura Khalil

"Bannar da gwamnatin jahar katsina ta yi ma al'ummar jahar katsina, gwara birai da su" Inji Engr Nura Khalil

Recent Posts

  • Buhari inaugurates 12 projects in Katsina
  • ZA AYI TAGWAYEN HANYOYI DAGA KOFAR SORO ZUWA KOFAR GUGA
  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In