• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ƴar Asalin Jihar Katsina Farfesar Shari’a Mafi Ƙarancin Shekaru A Najeriya, Ta Zama Mataimakiyar Shugabar Jami’ar Abuja

Katsina City News by Katsina City News
May 8, 2023
in Sashen Hausa
0
Ƴar Asalin Jihar Katsina Farfesar Shari’a Mafi Ƙarancin Shekaru A Najeriya, Ta Zama Mataimakiyar Shugabar Jami’ar Abuja
0
SHARES
23
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Gudanarwar Jami’ar Abuja Ta Amince Da Naɗa Barista Aisha Maikuɗi, Yar Asalin Jihar Katsina, Wadda Ita Ce Farfesa Mafi Ƙarancin Shekaru A Matsayin Mataimakiyar Shugabar Jami’ar Abuja, Mai Kula Da Mulki, Yau Litinin.

Bayanin Hakan Na Kunshe A Cikin Wata Takardar Da Jami’ar Ta Fitar Yau Litinin, Inda Ta Ce Biyo Bayan Zama Hukumar Gudanarwar Jami’ar Karo Na 96 Da Aka Gudanar A Ranar Alhamis Da Juma’a, 4 Zuwa 5 Na Watan Mayu, 2023 Ta Amince Da Naɗa Farfesa AishaWanda Ya Fara Aiki Daga Ranar 5 Ga Watan Mayu Na Tsawon Shekara Biyar Masu Zuwa. Farfesa Aisha Maikuɗi, Wadda Ke Da Kwarewa Kan Dokokin Ƙasa Da Ƙasa, Tana Da Shekara 40 A Duniya Kuma Ta Zama Farfesa A Shekarar 2022.

Allah Ya Taya Riko!

Share

Related

Source: Focus News
Via: Katsina City News
Previous Post

KULA DA LAFIYA: Ciwon Gwiwa, da Abinda ke haddasa shi…

Next Post

The Federal University Dutsin-ma has approved automatic employment for its studen that graduate with First class honours Degree

Next Post
The Federal University Dutsin-ma has approved automatic employment for its studen that graduate with First class honours Degree

The Federal University Dutsin-ma has approved automatic employment for its studen that graduate with First class honours Degree

Recent Posts

  • Ƙungiyar ‘Yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
  • Nigeria Loses 965 Soldiers, Policemen To Boko Haram, IPOB In 2 Years
  • Gbajabiamila ya gode wa Tinubu bisa naɗa shi shugaban ma’aikata
  • Tinubu ya jajanta wa Indiya kan hatsarin jiragen ƙasa
  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.