• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa
Trending

Ƴan gida ɗaya su 7 sun mutu bisa zargin cin dambu mai ɗauke da guba a Zamfara

admin-admin by admin-admin
August 18, 2022
in Sashen Hausa
0
Ƴan gida ɗaya su 7 sun mutu bisa zargin cin dambu mai ɗauke da guba a Zamfara
0
SHARES
42
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta ce wasu ƴan gida bakwai ne suka mutu bayan sun ci dambu ​​domin cin abincin dare.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Mohammed Shehu, ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na ƙasa cewa rundunar ta fara gudanar da bincike domin gano musabbabin mutuwar ƴan gida dayan, mazauna Danbaza da ke Ƙaramar Hukumar Maradun ta jihar.

“Al’amarin ya faru ne a ranar Litinin bayan da ‘yan gida ɗaya suka ci abincin a matsayin abincin dare.

“‘Yan sanda sun dauki samfurin abincin don yin gwaji kuma ina tabbatar wa jama’a cewa za a fitar da sakamakon ga manema labarai,” in ji Shehu.

Wani mazaunin kauyen, Muhammad Kabir, wanda na kusa da iyalan ne, ya shaida wa NAN cewa huɗu daga cikin wadanda lamarin ya rutsa da su da suka haɗa da matan aure biyu da matasa biyu sun mutu nan take yayin da sauran ukun suka mutu bayan an garzaya da su asibiti.

” gama cin abincin masu ke da wuya, sai huɗu daga cikinsu suka mutu nan take.

“An garzaya da sauran ukun asibiti, amma daga baya sun mutu a lokacin da suke karɓar magani,” in ji Kabir.

Share

Related

Previous Post

Anyi kira ga ‘Yanjarida su kara zage damtse wajen wayar da kai akan shirin Kiwon lafiya da bawa jarirai Nonon Uwa.

Next Post

An tarwatsa shirin ‘yan fashin daji na haɗa bam da buhu 27 na takin zamani a Jihar Kaduna

Next Post
An tarwatsa shirin ‘yan fashin daji na haɗa bam da buhu 27 na takin zamani a Jihar Kaduna

An tarwatsa shirin 'yan fashin daji na haɗa bam da buhu 27 na takin zamani a Jihar Kaduna

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.