• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ƴan daba sun cinna wa gidan Rarara wuta

Katsina City News by Katsina City News
March 20, 2023
in Sashen Hausa
0
Ƴan daba sun cinna wa gidan Rarara wuta
0
SHARES
171
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wasu mutane da ake zargin ‘yan daba sun cinna wuta a gidan mawakin siyasa, Dauda Kahutu wanda aka fi sani da Rarara.

Haka na zuwa ne sa’o’i kalilan bayan sanar da sakamakon zaɓen gwamnan jihar da ɗan takarar jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusuf ya yi nasara.

Wani ganau ya ce ‘yan dabar sun afka cikin gidan, inda ba su yi wata-wata ba suka rika lalata kayayyaki kafin cinna masa wuta.

Sai dai ƴan mintoci bayan nan, ‘yan sanda suka isa wurin tare da tarwasa ƴan dabar, amma wutar na karaɗe sassa gidan mawakin.

Rarara ya kasance a sahun gaba lokacin yakin neman zaɓen jam’iyyar APC, inda ya yi wa ɗan takarar jam’iyyar Nasiru Gawuna waka.

Share

Related

Source: BBC Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

Ankashe Babban Danta’adda Ummaru Nagona…

Next Post

BREAKING: Zulum, Fintiri Leading As Matawalle Battles Reelection Survival

Next Post
BREAKING: Zulum, Fintiri Leading As Matawalle Battles Reelection Survival

BREAKING: Zulum, Fintiri Leading As Matawalle Battles Reelection Survival

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.