• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ƴan China sun yi alla-wadai da kisan da ɗansu yai wa ƴar Kano

September 19, 2022
in Sashen Hausa
0
Ƴan China sun yi alla-wadai da kisan da ɗansu yai wa ƴar Kano
0
SHARES
40
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar ƴan China Masu Kasuwanci ta Najeriya, CBCAN, reshen Jihar Kano, karkashin jagorancin Wakilin Mutanen China, Mike Zhang, ta yi Alla-wadai da kisan Ummulkulthum Buhari (Ummita) da wani dan kasar China, Geng Quanrong ya yi.

A cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu a madadin Wakili ta hannun mataimakinsa Guang Lei, Zhang ya ce ƙungiyar ta yi Alla-wadai da kisan, ta na mai cewa wannan laifi ne da ya kamata hukumomin tsaro da abin ya shafa su kula da shi cikin kwarewa kuma su hukunta wanda ya yi idan har an kama shi da laifi.

A cewar sanarwar, “Al’ummar ƴan China mazauna Kano su na goyon bayan doka da oda yadda ya kamata”.

Har ila yau, al’ummar sun yaba da irin tarba da zama lafiya da aka yi wa ‘yan uwa na kasar Sin mazauna Kano, inda suka yi alkawarin ci gaba da kasancewa masu bin doka da oda, da sada zumunci da ba da gudummawa ga ci gaban Kano.

Daga nan Mr Zhang ya jajantawa iyalan marigayiyar.

Share

Related

Source: Daily Nigerian Hausa
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Majalissar Wakilan Najeriya Zata Gana Da ASUU Domin Kawo karshen Yajin Aikin Da Kungiyar Ke Yi

Next Post

CIBIYAR YUSUFU BALA USMAN ZA TA KADDAMAR DA LITTAFI MAI SUNA “FUSKAR KUNCI DA TALAUCI A NIJERIYA”

Next Post
CIBIYAR YUSUFU BALA USMAN ZA TA KADDAMAR DA LITTAFI MAI SUNA “FUSKAR KUNCI DA TALAUCI A NIJERIYA”

CIBIYAR YUSUFU BALA USMAN ZA TA KADDAMAR DA LITTAFI MAI SUNA "FUSKAR KUNCI DA TALAUCI A NIJERIYA"

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In